< Ishaya 12 >

1 A wannan rana za ku ce, “Zan yabe ka, ya Ubangiji. Ko da yake a dā ka yi fushi da ni, amma yanzu ka daina fushi da ni ka kuwa ta’azantar da ni.
E kindeno iniwach niya, “Anapaki, yaye Jehova Nyasaye. Kata obedo ni mirima nomaki koda to mirimbino, koro oserumo kendo isekweyo chunya.
2 Tabbatacce Allah shi ne mai cetona; zan dogara gare shi ba kuwa zan ji tsoro ba. Ubangiji, Ubangiji, ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.”
Kuom adiera Nyasaye e jaresna; anagen kuome kendo ok analuor. Jehova Nyasaye, ma en Jehova Nyasaye owuon, e tekra kendo wenda; kendo osebedo resruokna.”
3 Da farin ciki zan ɗebo ruwa daga rijiyoyin ceto.
Gi mor malach, ibiro tuomo pi koa e sokni mag resruok.
4 A wannan rana za ku ce, “Yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; a sanar da wannan abin da ya aikata a cikin al’ummai, a kuma yi shela cewa sunansa mai girma ne.
E kindeno iniwach niya, “Gone Jehova Nyasaye erokamano, luong nyinge kendo landuru ni ji duto gik ma osetimo, ka uhulo ni nyinge nigi duongʼ moloyo.
5 Ku rera ga Ubangiji, gama ya aikata manyan abubuwa; bari a sanar da wannan ga dukan duniya.
Werne Jehova Nyasaye nikech osetimo gik madongo; kendo mano nyaka ngʼere e piny duto.
6 Ku tā da murya ku kuma rera don farin ciki, ya ku mutanen Sihiyona, gama Mai Tsarki na Isra’ila da girma yake a cikinku.”
Koguru matek kuwer gi mor, un jo-Sayun nimar Jal Maler mar Israel odak e dieru.”

< Ishaya 12 >