< Ishaya 11 >

1 Toho zai fito daga kututturen Yesse; daga saiwarsa Reshe zai ba da’ya’ya.
Ihlumela lizavela esidindini sikaJese; uGatsha oluhlume empandeni zakhe luzathela izithelo.
2 Ruhun Ubangiji zai kasance a kansa, Ruhun hikima da na fahimta, Ruhun shawara da na iko, Ruhun sani da na tsoron Ubangiji,
UMoya kaThixo uzakuba phezu kwakhe, uMoya wokuhlakanipha lowokuqedisisa, uMoya wokweluleka lowamandla, uMoya wokwazi lowokwesaba uThixo,
3 zai kuwa ji daɗin tsoron Ubangiji. Ba zai yi hukunci ta wurin abin da ya gani da idanunsa ba, ba zai kuwa yanke shawara ta wurin abin da ya ji da kunnuwansa ba;
njalo uzathokoziswa yikwesaba uThixo. Kayikwahlulela ngalokho akubona ngamehlo akhe, loba aqume ngalokho akuzwa ngendlebe zakhe;
4 amma da adalci zai yi wa masu bukata shari’a, da gaskiya zai yanke shawarwari saboda matalautan duniya. Kamar sanda zai bugi duniya da maganar bakinsa; da numfashin leɓunansa zai yanke mugaye.
kodwa abaswelayo uzabehlulela ngokulunga athathe izinqumo ngabayanga basemhlabeni ngokulunga. Uzatshaya umhlaba ngentonga yomlomo wakhe; ngomoya wendebe zakhe uzabulala ababi.
5 Adalci ne zai zama abin ɗamararsa aminci kuma igiyar da zai ɗaura kewaye da gindinsa.
Ukulunga kuzakuba libhanti lakhe, ukwethembeka kube luzwezwe ekhalweni lwakhe.
6 Kyarkeci zai zauna tare da ɗan rago damisa za tă kwanta tare da akuya, ɗan maraƙi da zaki da ɗan saniya za su yi kiwo tare; ɗan yaro ne zai lura da su.
Impisi izahlala lezinyane lemvu, ingwe izalala phansi lembuzi, ithole kanye lesilwane kudle ndawonye; umntwana omncane akukhokhele.
7 Saniya da beyar za su yi kiwo tare, ƙananansu za su kwanta tare, zaki kuma zai ci ciyawa kamar saniya.
Inkomokazi izakudla lebhele, amankonyane akho alale ndawonye; njalo isilwane sizakudla utshani njengenkabi.
8 Jariri zai yi wasa kurkusa da ramin gamsheƙa, ɗan yaro kuma zai sa hannunsa a ramin maciji mai mugun dafi.
Usane luzadlalela phansi komlindi webululu, umntwana omncane angenise isandla sakhe emlonyeni womlindi wenhlangwana.
9 Ba za su yi lahani ko su hallaka wani a dutsena mai tsarki ba, gama duniya za tă cika da sanin Ubangiji kamar yadda ruwaye suka rufe teku.
Abayikulimaza loba badilize kuyo yonke intaba yami engcwele, ngoba umhlaba uzagcwala ngolwazi lukaThixo njengamanzi egcwalisa ulwandle.
10 A wannan rana Saiwar Yesse zai miƙe kamar tuta don mutanenta; al’ummai za su tattaru wurinsa, wurin hutunsa kuma zai zama mai daraja.
Ngalolosuku iMpande kaJese izakuma njengophawu ebantwini; izizwe zizabuthana kuye, indawo yakhe yokuphumula izakuba lodumo.
11 A wannan rana Ubangiji zai miƙa hannunsa sau na biyu don yă maido da raguwar da ta rage na mutanensa daga Assuriya, daga Masar ta Ƙasa, daga Masar ta Bisa, daga Kush, daga Elam, daga Babiloniya, daga Hamat da kuma daga tsibiran teku.
Ngalolosuku uThixo uzakwelula isandla sakhe okwesibili ukuba abuyise insalela zabantu bakhe abasala e-Asiriya, eGibhithe, ePhathrosi, eTiyopiya, eKhushi, e-Elamu, eShinari, eHamathi lasezihlengeni zolwandle.
12 Zai tā da tuta saboda al’ummai yă kuma tattara masu zaman bauta na Isra’ila; zai tattara mutanen Yahuda da suke a warwatse kusurwoyi huɗu na duniya.
Uzaphakamisela izizwe uphawu aqoqe abaxotshwayo ko-Israyeli. Uzahlanganisa abantu bakoJuda abahlakazekileyo bevela emagumbini amane omhlaba.
13 Kishin Efraim zai ɓace, za a kuma kau da abokan gāban Yahuda; Efraim ba zai yi kishin Yahuda ba, haka ma Yahuda ba zai yi gāba da Efraim ba.
Ubukhwele buka-Efrayimi buzaphela, izitha zikaJuda zizaqunywa; u-Efrayimi akayikukhwelezela uJuda, kumbe uJuda abe lobutha ku-Efrayimi.
14 Tare za su fāɗa wa Filistiyawa da yaƙi daga yamma; tare za su washe mutane wajen gabas. Za su ɗibiya hannuwa a kan Edom da Mowab, Ammonawa kuma za su yi musu biyayya.
Bazahwitha phansi emithezukweni yaseFilistiya ngasentshonalanga; bebonke bazaphanga abantu basempumalanga. Bazanqoba i-Edomi leMowabi lama-Amoni azakuba ngaphansi kwabo.
15 Ubangiji zai busar da bakin tekun Masar; da iska mai zafi zai share hannunsa a bisa Kogin Yuferites Zai rarraba shi yă zama ƙanana rafuffuka bakwai saboda mutane su iya hayewa da ƙafa.
UThixo uzacitsha umsele wolwandle lwaseGibhithe, ngomoya otshisayo uzadlulisa isandla sakhe phezu komfula uYufrathe. Uzawahlukanisa ube yizifula eziyisikhombisa ukuze abantu bawuchaphe befake amanyathelo.
16 Za a yi babbar hanya saboda raguwa mutanensa da ta rage daga Assuriya, kamar yadda ta kasance wa Isra’ila sa’ad da suka fito daga Masar.
Kuzakuba lomgwaqo omkhulu wezinsalela zabantu bakhe abasele e-Asiriya, njengoba kwakunjalo ko-Israyeli ekubuyeni kwabo bevela eGibhithe.

< Ishaya 11 >