< Ishaya 1 >

1 Wahayi game da Yahuda da Urushalima wanda Ishaya ɗan Amoz ya gani a zamanin da Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya, suka yi mulkin Yahuda.
Umbono kaIsaya indodana kaAmozi, awubona ngoJuda leJerusalema, ensukwini zaboUziya, uJothamu, uAhazi, uHezekhiya, amakhosi akoJuda.
2 Ku kasa kunne, ya sammai! Ki saurara, ya duniya! Gama Ubangiji ya yi magana, “Na yi renon’ya’ya, na kuma raya su, amma sun tayar mini.
Zwanini, mazulu, ubeke indlebe, mhlaba, ngoba iNkosi isikhulumile, yathi: Ngondlile ngakhulisa abantwana, kodwa bona bangivukele.
3 Saniya ta san maigidanta, jaki ya san wurin sa wa dabbobi abinci maigidansa, amma Isra’ila ba su sani, mutanena ba su gane ba.”
Inkabi iyamazi umniniyo, lobabhemi umkolo womnikazi wakhe; kodwa uIsrayeli kazi, abantu bami kabaqedisisi.
4 Kash, ya ke al’umma mai zunubi, mutane cike da laifi, tarin masu aikata mugunta,’ya’yan da aka miƙa wa lalaci! Sun yashe Ubangiji; sun rena Mai Tsarkin nan na Isra’ila suka juya masa baya.
Hawu, isizwe esonayo, abantu abasindwa yibubi, inzalo yabenzi bobubi, abantwana abonakalisayo! Bayitshiyile iNkosi, bamdelele oNgcwele kaIsrayeli, bahlehlele nyovane.
5 Me ya sa za a ƙara yin muku dūka? Me ya sa kuka nace ga yin tayarwa? An yi wa dukan kanku rauni, zuciyarku duk tana ciwo.
Lizatshayelwani futhi? Belizaqhubeka livukela; ikhanda lonke liyagula, lenhliziyo yonke ibuthakathaka.
6 Daga tafin ƙafarku zuwa saman kanku ba lafiya, sai miyaku da ƙujewa da manyan gyambuna, ba a tsabtacce su ba ko a daure ko shafa musu magani.
Kusukela kungaphansi yonyawo kuze kufike ekhanda kakulandawo ephilileyo kukho, kodwa izilonda lemivimvinya lamanxeba ophayo; kakukhanywanga, kakubotshwanga, kakuthanjiswanga ngamafutha.
7 Ƙasarku ta zama kufai, an ƙone biranenku da wuta; baƙi suna ƙwace gonakinku a idanunku, ta zama kango kamar sa’ad da baƙi suka rushe ta.
Ilizwe lakini liyincithakalo, imizi yenu itshiswe ngomlilo, umhlaba wenu abezizwe bawudla phambi kwenu, njalo kulencithakalo, njengokugenqulwa ngabemzini.
8 An bar diyar Sihiyona kamar rumfar mai ƙumu a gonar inabi, kamar bukka a gonar kabewa, kamar birnin da aka kewaye da yaƙi.
Indodakazi yeZiyoni isele-ke njengedumba esivinini, njengengalane ensimini yamakhomane, njengomuzi ovinjezelweyo.
9 Da ba a ce Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana raguwar masu rai ba, da mun zama kamar Sodom, da mun zama kamar Gomorra.
Uba iNkosi yamabandla ibingasitshiyelanga insali eyingcosana, besizakuba njengeSodoma, sifanane leGomora.
10 Ku saurari maganar Ubangiji, ku masu mulkin Sodom; ku kasa kunne ga dokar Allahnmu, ku mutanen Gomorra!
Zwanini ilizwi leNkosi, babusi beSodoma, libeke indlebe kumlayo kaNkulunkulu wethu, bantu beGomora.
11 Ubangiji ya ce, “Yawan hadayunku, mene ne suke a gare ni?” Ina da isashen hadayun ƙonawa, na raguna da na kitsen dabbobi masu ƙiba; ba na jin daɗin jinin bijimai da na tumaki da kuma na awaki.
Buyini kimi ubunengi bemihlatshelo yenu? itsho iNkosi. Ngenelisiwe yiminikelo yokutshiswa yezinqama langamahwahwa okunonisiweyo; legazi lamajongosi lelamawundlu lelezimpongo kangithokozi ngalo.
12 Sa’ad da kuka zo don ku bayyana a gabana, wa ya nemi wannan daga gare ku, da kuke kai da kawowa a filayen gidana?
Lapho lisizabonakala phambi kwami, ngubani obize lokhu esandleni senu, ukugxoba amaguma ami?
13 Ku daina kawo hadayu marasa amfani! Turarenku abin ƙyama ne gare ni. Ina ƙin bukukkuwanku na Sabon Wata, da na ranakun Asabbaci, da taronku na addini, ba zan iya jure wa mugun taronku ba.
Lingabe lisaletha umnikelo oyize; impepha iyisinengiso kimi; ukuthwasa kwenyanga, lesabatha, ukubizwa kwenhlangano, ngingekumele; kuyisiphambeko, ngitsho umhlangano onzulu.
14 Bukukkuwanku na Sabon Wata da na tsarkakan ranaku na ƙi su. Sun zama mini kaya; na gaji da ɗaukansu.
Umphefumulo wami uyakuzonda ukuthwasa kwezinyanga zenu lemikhosi yenu emisiweyo; kungumthwalo kimi, sengikhathele yikukuthwala.
15 Sa’ad da kuka ɗaga hannuwanku wajen yin addu’a, zan ɓoye fuskata daga gare ku; ko da kun miƙa addu’o’i masu yawa, ba zan kasa kunne ba. Hannuwanku sun cika da jini!
Lalapho liselula izandla zenu ngizalifihlela amehlo ami; njalo nxa lisandisa umkhuleko kangiyikuzwa; izandla zenu zigcwele igazi.
16 Ku yi wanka ku kuma tsabtacce kanku. Ku kawar da mugayen ayyukanku daga gabana; Ku daina aikata mugunta.
Gezani, lizihlambulule; susani ububi bezenzo zenu phambi kwamehlo ami; yekelani ukwenza okubi;
17 Ku koyi yin nagarta; ku nemi adalci. Ku ƙarfafa waɗanda aka zalunta. Ku ba wa marayu hakkinsu, ku taimaki gwauruwa.
fundani ukwenza okuhle; dingani isahlulelo; sizani ocindezelweyo; yehlulelani intandane; melani umfelokazi.
18 Ubangiji ya ce, “Yanzu fa ku zo, bari mu dubi batun nan tare, Ko da zunubanku sun yi ja kamar garura, za su zama fari kamar ƙanƙara; ko da sun yi ja kamar mulufi, za su zama kamar ulu.
Wozani khathesi, siqondisane, itsho iNkosi; loba izono zenu zinjengokubomvu gebhu, zizakuba mhlophe njengeliqhwa elikhithikileyo; loba zibomvu njengokubomvu kakhulu, zizakuba njengoboya bezimvu.
19 In kuna da niyya kuna kuma yi mini biyayya, za ku ci abubuwa masu kyau daga ƙasar;
Uba livuma lilalela, lizakudla okuhle kwelizwe;
20 amma in kuka yi tsayayya kuka kuma yi tayarwa, za a kashe ku da takobi.” Ni Ubangiji na faɗa.
kodwa uba lisala libe lenkani, lizadliwa yinkemba; ngoba umlomo weNkosi ukhulumile.
21 Dubi yadda amintacciyar birni ta zama karuwa! Dā ta cika da yin gaskiya; dā masu adalci a can suke zama, amma yanzu sai masu kisankai kaɗai!
Yeka, umuzi othembekileyo usube liwule! Wawugcwele isahlulelo, ukulunga kwakuhlezi kuwo, kodwa khathesi ababulali.
22 Azurfarki ta zama jebu, an gauraye ruwan inabinki mafi kyau da ruwa.
Isiliva sakho sesibe ngamanyele; iwayini lakho laxubana lamanzi.
23 Masu mulkinki’yan tawaye ne, abokan ɓarayi; dukansu suna ƙaunar cin hanci suna bin kyautai. Ba sa taɓa tsare marayu a ɗakin shari’a; ba sa taimakon gwauruwa.
Iziphathamandla zakho zingabahlamuki labangane bamasela; ngulowo lalowo uthanda isipho, azingele izivalamlomo; kazehluleli izintandane, lendaba yomfelokazi kayifiki kuzo.
24 Saboda haka Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, Mai Iko nan na Isra’ila, ya furta, “Kai, zan sami hutu daga maƙiyana in kuma yi ramuwa a kan abokan gābana.
Ngakho itsho iNkosi, iNkosi yamabandla, oLamandla wakoIsrayeli: E, ngizaziduduza ngezitha zami, ngiziphindisele kwabamelana lami.
25 Zan juye hannuna a kanki; zan wanke ke sarai in fitar da dukan ƙazantarki.
Ngizabuyisela isandla sami phezu kwakho, ngicwengisise amanyele akho, ngisuse yonke ingcekeza yokucwengwa kwakho.
26 Zan maido da alƙalanki kamar yadda suke a dā can, mashawartanki kamar yadda suke da fari. Bayan haka za a ce da ke Birnin Masu Adalci, Amintacciyar Birni.”
Ngizabuyisela abahluleli bakho njengekuqaleni, labeluleki bakho njengakuqala; emva kwalokho ubizwe ngokuthi ngumuzi wokulunga, umuzi othembekileyo.
27 Za a fanshi Sihiyona da adalci, masu tubanta kuma da aikin gaskiya.
IZiyoni izahlengwa ngesahlulelo, labaphendukayo bayo ngokulunga.
28 Amma za a karye’yan tawaye da masu zunubi, waɗanda suka rabu da Ubangiji kuma za su hallaka.
Lokwephulwa kwabaphambuki lokwezoni kuzakuba kanyekanye, labadela iNkosi baqedwe.
29 “Za ku ji kunya saboda masujadan ƙarƙashin itatuwan oak da kuka yi farin ciki; za a kunyata ku saboda lambun da kuka zaɓa.
Ngoba bazakuba lenhloni ngezihlahla zama-okhi elaliziloyisa, liyangeke ngezivande elizikhethileyo.
30 Za ku zama kamar itacen oak mai busasshen ganyaye, kamar lambu marar ruwa.
Ngoba lizakuba njengesihlahla se-okhi omahlamvu aso ayabuna, lanjengesivande esingelamanzi.
31 Mutum mai ƙarfi zai zama kamar rama, aikinsa kuma kamar tartsatsin wuta; duka za su ƙone tare, ba kuwa wanda zai kashe wutar.”
Njalo olamandla uzakuba lifilakisi eliyizibi, lomenzi walo abe yinhlansi; njalo kuzakutsha kokubili kanyekanye, kungabi khona ocitshayo.

< Ishaya 1 >