< Ishaya 1 >

1 Wahayi game da Yahuda da Urushalima wanda Ishaya ɗan Amoz ya gani a zamanin da Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya, suka yi mulkin Yahuda.
Buku ini berisi pesan-pesan tentang Yehuda dan Yerusalem yang dinyatakan Allah kepada Yesaya, anak Amos, pada waktu Uzia, Yotam, Ahas dan Hizkia memerintah di Yehuda.
2 Ku kasa kunne, ya sammai! Ki saurara, ya duniya! Gama Ubangiji ya yi magana, “Na yi renon’ya’ya, na kuma raya su, amma sun tayar mini.
Dengarlah hai langit, perhatikanlah hai bumi! TUHAN berkata, "Anak-anak yang telah Kuasuh memberontak terhadap Aku.
3 Saniya ta san maigidanta, jaki ya san wurin sa wa dabbobi abinci maigidansa, amma Isra’ila ba su sani, mutanena ba su gane ba.”
Sapi mengenal pemiliknya, keledai mengenal tempat makanan yang disediakan tuannya. Tetapi umat-Ku Israel tidak; mereka tidak memahaminya."
4 Kash, ya ke al’umma mai zunubi, mutane cike da laifi, tarin masu aikata mugunta,’ya’yan da aka miƙa wa lalaci! Sun yashe Ubangiji; sun rena Mai Tsarkin nan na Isra’ila suka juya masa baya.
Celakalah kamu bangsa yang berdosa, orang-orang yang bejat dan jahat! Kamu telah terjerumus oleh dosa-dosamu. Kamu telah menolak TUHAN dan membelakangi Allah Mahasuci yang harus kamu sembah.
5 Me ya sa za a ƙara yin muku dūka? Me ya sa kuka nace ga yin tayarwa? An yi wa dukan kanku rauni, zuciyarku duk tana ciwo.
Mengapa kamu terus saja membantah? Maukah kamu dihukum lebih berat lagi? Kepalamu sudah penuh dengan borok-borok, hati dan pikiranmu sakit.
6 Daga tafin ƙafarku zuwa saman kanku ba lafiya, sai miyaku da ƙujewa da manyan gyambuna, ba a tsabtacce su ba ko a daure ko shafa musu magani.
Dari kepala sampai telapak kaki tak ada yang sehat pada badanmu. Kamu penuh bengkak-bengkak, bilur-bilur dan luka-luka. Luka-lukamu itu belum dibersihkan atau dibalut, tidak juga diobati dengan minyak.
7 Ƙasarku ta zama kufai, an ƙone biranenku da wuta; baƙi suna ƙwace gonakinku a idanunku, ta zama kango kamar sa’ad da baƙi suka rushe ta.
Negerimu sudah dibinasakan; kota-kotamu dibakar habis. Di depan matamu orang asing mengambil tanahmu dan menghancurkan segalanya.
8 An bar diyar Sihiyona kamar rumfar mai ƙumu a gonar inabi, kamar bukka a gonar kabewa, kamar birnin da aka kewaye da yaƙi.
Hanya Yerusalem tertinggal, tetapi sebagai kota yang terkepung dan tak berdaya, seperti pondok di kebun anggur atau gubuk di kebun mentimun.
9 Da ba a ce Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana raguwar masu rai ba, da mun zama kamar Sodom, da mun zama kamar Gomorra.
Seandainya TUHAN Yang Mahakuasa tidak meluputkan beberapa orang bagi kita, kita sudah binasa sama sekali, seperti Sodom dan Gomora.
10 Ku saurari maganar Ubangiji, ku masu mulkin Sodom; ku kasa kunne ga dokar Allahnmu, ku mutanen Gomorra!
Yerusalem, para pemimpin dan bangsamu sudah menjadi seperti orang Sodom dan Gomora. Dengarlah apa yang dikatakan TUHAN kepadamu; perhatikanlah apa yang diajarkan Allah kita.
11 Ubangiji ya ce, “Yawan hadayunku, mene ne suke a gare ni?” Ina da isashen hadayun ƙonawa, na raguna da na kitsen dabbobi masu ƙiba; ba na jin daɗin jinin bijimai da na tumaki da kuma na awaki.
TUHAN berkata, "Sangkamu Aku suka akan semua kurban yang terus-menerus kaupersembahkan kepada-Ku? Aku bosan dengan domba-domba kurban bakaranmu dan lemak anak sapimu. Darah sapi jantan, domba dan kambing tidak Kusukai.
12 Sa’ad da kuka zo don ku bayyana a gabana, wa ya nemi wannan daga gare ku, da kuke kai da kawowa a filayen gidana?
Siapa menyuruh kamu membawa segala persembahan itu pada waktu kamu datang beribadat kepada-Ku? Siapa menyuruh kamu berkeliaran di Rumah Suci-Ku?
13 Ku daina kawo hadayu marasa amfani! Turarenku abin ƙyama ne gare ni. Ina ƙin bukukkuwanku na Sabon Wata, da na ranakun Asabbaci, da taronku na addini, ba zan iya jure wa mugun taronku ba.
Percuma saja membawa persembahanmu itu. Aku muak dengan baunya. Aku benci dan tak tahan melihat kamu merayakan Bulan Baru, hari-hari Sabat dan hari-hari raya serta pertemuan-pertemuan keagamaan. Semua itu kamu nodai dengan dosa-dosamu dan merupakan beban bagi-Ku; Aku sudah lelah menanggungnya.
14 Bukukkuwanku na Sabon Wata da na tsarkakan ranaku na ƙi su. Sun zama mini kaya; na gaji da ɗaukansu.
15 Sa’ad da kuka ɗaga hannuwanku wajen yin addu’a, zan ɓoye fuskata daga gare ku; ko da kun miƙa addu’o’i masu yawa, ba zan kasa kunne ba. Hannuwanku sun cika da jini!
Apabila kamu mengangkat tanganmu untuk berdoa, Aku tak mau memperhatikan. Tak perduli berapa banyak doamu, Aku tak mau mendengarkannya, sebab dengan tanganmu itu kamu telah banyak membunuh.
16 Ku yi wanka ku kuma tsabtacce kanku. Ku kawar da mugayen ayyukanku daga gabana; Ku daina aikata mugunta.
Basuhlah dirimu sampai bersih. Hentikan semua kejahatan yang kamu lakukan itu. Ya, jangan lagi berbuat jahat,
17 Ku koyi yin nagarta; ku nemi adalci. Ku ƙarfafa waɗanda aka zalunta. Ku ba wa marayu hakkinsu, ku taimaki gwauruwa.
belajarlah berbuat baik. Tegakkanlah keadilan dan berantaslah penindasan; berilah kepada yatim piatu hak mereka dan belalah perkara para janda."
18 Ubangiji ya ce, “Yanzu fa ku zo, bari mu dubi batun nan tare, Ko da zunubanku sun yi ja kamar garura, za su zama fari kamar ƙanƙara; ko da sun yi ja kamar mulufi, za su zama kamar ulu.
TUHAN berkata, "Mari kita bereskan perkara ini. Meskipun kamu merah lembayung karena dosa-dosamu, kamu akan Kubasuh menjadi putih bersih seperti kapas. Meskipun dosa-dosamu banyak dan berat, kamu akan Kuampuni sepenuhnya.
19 In kuna da niyya kuna kuma yi mini biyayya, za ku ci abubuwa masu kyau daga ƙasar;
Kalau kamu mau taat kepada-Ku, kamu akan menikmati semua yang baik yang dihasilkan negerimu.
20 amma in kuka yi tsayayya kuka kuma yi tayarwa, za a kashe ku da takobi.” Ni Ubangiji na faɗa.
Tetapi kalau kamu melawan Aku, kamu akan mati dalam perang. Aku, TUHAN, telah berbicara."
21 Dubi yadda amintacciyar birni ta zama karuwa! Dā ta cika da yin gaskiya; dā masu adalci a can suke zama, amma yanzu sai masu kisankai kaɗai!
Kota yang dahulu setia, sekarang seperti seorang pelacur! Dahulu semua penduduknya adil dan jujur, tetapi sekarang didiami oleh pembunuh-pembunuh.
22 Azurfarki ta zama jebu, an gauraye ruwan inabinki mafi kyau da ruwa.
Yerusalem, dahulu engkau seperti perak, tetapi sekarang tidak berharga lagi. Dahulu engkau seperti anggur yang lezat, tetapi sekarang hanya air melulu.
23 Masu mulkinki’yan tawaye ne, abokan ɓarayi; dukansu suna ƙaunar cin hanci suna bin kyautai. Ba sa taɓa tsare marayu a ɗakin shari’a; ba sa taimakon gwauruwa.
Para pemimpinmu pemberontak dan kaki tangan pencuri; mereka suka menerima hadiah dan uang suap. Mereka tak mau membela yatim piatu di pengadilan; tak mau mendengarkan pengaduan janda-janda.
24 Saboda haka Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, Mai Iko nan na Isra’ila, ya furta, “Kai, zan sami hutu daga maƙiyana in kuma yi ramuwa a kan abokan gābana.
Sebab itu TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel berkata: "Hai, musuh-musuh-Ku, Aku akan membalas dendam kepada kamu, sehingga kamu tidak menyusahkan Aku lagi.
25 Zan juye hannuna a kanki; zan wanke ke sarai in fitar da dukan ƙazantarki.
Aku akan bertindak terhadap kamu. Seperti orang memurnikan logam, kamu akan Kumurnikan; segala yang kotor akan Kusingkirkan daripadamu.
26 Zan maido da alƙalanki kamar yadda suke a dā can, mashawartanki kamar yadda suke da fari. Bayan haka za a ce da ke Birnin Masu Adalci, Amintacciyar Birni.”
Kamu akan Kuberikan lagi hakim-hakim dan penasihat seperti dahulu. Maka Yerusalem akan dinamakan kota yang adil dan setia."
27 Za a fanshi Sihiyona da adalci, masu tubanta kuma da aikin gaskiya.
TUHAN adil, maka Ia akan menyelamatkan Yerusalem dan orang-orangnya yang menyesal.
28 Amma za a karye’yan tawaye da masu zunubi, waɗanda suka rabu da Ubangiji kuma za su hallaka.
Tetapi orang-orang berdosa yang memberontak terhadap Dia akan dibinasakan-Nya, dan semua yang meninggalkan Dia akan dimusnahkan.
29 “Za ku ji kunya saboda masujadan ƙarƙashin itatuwan oak da kuka yi farin ciki; za a kunyata ku saboda lambun da kuka zaɓa.
Mereka akan mendapat malu karena menyembah pohon-pohon dan mengkhususkan kebun-kebun untuk dewa-dewa.
30 Za ku zama kamar itacen oak mai busasshen ganyaye, kamar lambu marar ruwa.
Mereka akan menjadi seperti pohon besar yang layu daunnya, dan seperti kebun yang tidak diairi.
31 Mutum mai ƙarfi zai zama kamar rama, aikinsa kuma kamar tartsatsin wuta; duka za su ƙone tare, ba kuwa wanda zai kashe wutar.”
Seperti jerami terbakar oleh sepercik bunga api, begitu juga orang-orang berkuasa akan dibinasakan oleh perbuatan-perbuatan jahat mereka sendiri, dan tak ada yang dapat menghentikan kehancuran itu.

< Ishaya 1 >