< Hosiya 9 >
1 Kada ku yi farin ciki, ya Isra’ila; kada ku yi murna kamar waɗansu al’ummai. Gama kun yi rashin aminci ga Allahnku; kuna son hakkokin karuwa a kowace masussuka.
Du behöfver icke fröjda dig, Israel, eller berömma dig öfver annor folk; ty din Gudstjenst är ett horeri emot din Gud, der du nytto med söker, att alla lador måga varda fulla med korn.
2 Masussukai da wuraren matsin inabi ba za su ciyar da mutane ba; sabon ruwan inabi zai kāsa musu.
Derföre skola ladorna och presserna intet föda dig; och vinet skall dig intet lyckas.
3 Ba za su ci gaba da zama a ƙasar Ubangiji ba; Efraim zai koma Masar yă kuma ci abinci marar tsarki a Assuriya.
Och de skola icke blifva uti Herrans land; utan Ephraim måste åter in uti Egypten, och måste äta uti Assyrien det orent är.
4 Ba za su zuba hadayun ruwan inabi ga Ubangiji ba, ba kuwa hadayunsu za su gamshe shi ba. Irin hadayun nan za su zama musu kamar burodin masu makoki; duk wanda ya ci su zai ƙazantu. Wannan abincin zai zama na kansu ne; ba zai zo cikin haikalin Ubangiji ba.
Der kunna de intet göra Herranom drickoffer af vin, eller eljest honom något till vilja; deras offer skall vara lika som de bedröfvades bröd, af hvilkom orene varda alle de som deraf äta; ty sitt bröd måste de äta för sig sjelf, och det skall intet varda buret in uti Herrans hus.
5 Me za ku yi a ƙayyadaddiyar ranar bukukkuwarku, a ranakun bikin Ubangiji?
Hvad viljen I då göra uti årstidom, och Herrans högtidom?
6 Ko da sun kuɓuta daga hallaka, Masar za tă tattara su, Memfis kuma za tă binne su. Sarƙaƙƙiya za tă mamaye kayan azurfansu, ƙayayyuwa su tsiro a cikin tentunansu.
Si, de måste bort för förderfvarenom, Egypten skall hemta dem tillhopa, och Moph skall begrafva dem; nässla skall växa, der nu deras lustiga afgudars silfver står; och törne uti deras hyddom.
7 Kwanakin hukunci suna zuwa, kwanakin ba da lissafi suna a kusa. Bari Isra’ila su san da wannan. Saboda zunubanku sun yi yawa ƙiyayyarku kuma ta yi yawa, har ake ɗauka annabi wawa ne, mutumin da aka iza kuwa mahaukaci.
Hemsökningstiden är kommen, vedergällelsetiden; det skall Israel väl förnimma; Propheterna äro galne, och de andelige äro ursinnige, för dina stora missgerning, och för det stora hetsliga afguderiets skull.
8 Annabi, tare da Allahna, su ne masu tsaro a bisa Efraim, duk da haka tarko na jiransa a dukan hanyoyi, da kuma ƙiyayya a cikin gidan Allahnsa.
De väktare i Ephraim höllo sig ett skifte intill min Gud; men nu äro de Propheter, som lägga honom snaro på alla hans vägar, genom det hetsliga afguderi, uti sins guds hus.
9 Sun nutse da zurfi cikin lalaci, kamar a kwanakin Gibeya. Allah zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta su saboda zunubansu.
De gå allt för djupt deruti, och äro förderfvade, såsom i Gibea tid; derföre skall han komma deras ondsko ihåg, och hemsöka deras synder.
10 “Sa’ad da na sami Isra’ila, ya zama kamar samun inabi a hamada; sa’ad da na ga kakanninku, ya zama kamar ganin’ya’yan itace na farko a itacen ɓaure. Amma sa’ad da suka zo Ba’al-Feyor, suka keɓe kansu wa gumaka bankunya sai suka zama abubuwan banƙyama kamar abubuwan da suke ƙauna.
Jag fann Israel i öknene lika som vindrufvor, och såg edra fäder lika som de första fikon på fikonaträt; men derefter gingo de till Baal Peor, och lofvade sig till den skamliga afguden, och vordo ju så styggelige som deras bolar.
11 Darajar Efraim za tă yi firiya tă tafi kamar tsuntsu, ba haihuwa, ba juna biyu, ba ɗaukar ciki.
Derföre måste Ephraims härlighet bortflyga såsom en fogel; så att de hvarken skola föda, hafvande vara, eller afla.
12 Ko da sun yi renon’ya’ya, zan sa su yi baƙin cikin kowannensu. Kaitonsu sa’ad da na juya musu baya!
Och om de än uppfödde sin barn, så vill jag dock göra dem arfvingalösa, så att de skola intet folk vara; och ve dem, när jag ifrå dem viken är.
13 Na ga Efraim, kamar birnin Taya, da aka kafa a wuri mai daɗi. Amma Efraim zai fitar da’ya’yansu ga masu yanka.”
Ephraim, som mig synes, är planterad och skön lika som Tyrus; likväl måste han nu få dråparenom sin barn ut.
14 Ka ba su, ya Ubangiji Me za ka ba su? Ka ba su mahaifar da za su yi ɓarin ciki da busassun nono.
Herre, gif dem; men hvad vill du gifva dem? gif dem ofruktsamma qveder, och försinade bröst.
15 “Saboda dukan muguntarsu a Gilgal, na ƙi su a can. Saboda ayyukansu na zunubi, zan kore su daga gidana. Ba zan ƙara ƙaunace su ba; dukan shugabanninsu’yan tawaye ne.
All deras arghet sker i Gilgal; der hatar jag dem, och skall, får deras onda väsendes skull, drifva dem bort utu mitt hus, och ingen kärlek mer bevisa dem; ty alle deras Förstar äro affällige.
16 An ka da Efraim, saiwarsu ta bushe, ba sa ba da amfani. Ko da sun haifi’ya’ya zan kashe waɗanda suka fi ƙauna.”
Ephraim är slagen, hans rot är borttorkad så att de ingen frukt mer bära kunna; och om de än födde, så vill jag dock, den åstundada fruktena af deras lifve döda.
17 Allahna zai ƙi su saboda ba su yi masa biyayya ba; za su zama masu yawo a cikin al’ummai.
Min Gud skall förkasta dem, derföre att de icke ville höra honom; och de måste gå villeråda ibland Hedningarna.