< Hosiya 9 >

1 Kada ku yi farin ciki, ya Isra’ila; kada ku yi murna kamar waɗansu al’ummai. Gama kun yi rashin aminci ga Allahnku; kuna son hakkokin karuwa a kowace masussuka.
Ungajabuli, wena Israyeli, kube yinjabulo, njengezizwe, ngoba uwulile usuka kuNkulunkulu wakho; uthanda umvuzo wobuwule emabaleni wonke okubhulela amabele.
2 Masussukai da wuraren matsin inabi ba za su ciyar da mutane ba; sabon ruwan inabi zai kāsa musu.
Ibala lokubhulela lesikhamelo sewayini kakuyikubondla, lewayini elitsha lizabakhohlisa.
3 Ba za su ci gaba da zama a ƙasar Ubangiji ba; Efraim zai koma Masar yă kuma ci abinci marar tsarki a Assuriya.
Kabayikuhlala elizweni leNkosi, kodwa uEfrayimi uzabuyela eGibhithe, badle okungcolileyo eAsiriya.
4 Ba za su zuba hadayun ruwan inabi ga Ubangiji ba, ba kuwa hadayunsu za su gamshe shi ba. Irin hadayun nan za su zama musu kamar burodin masu makoki; duk wanda ya ci su zai ƙazantu. Wannan abincin zai zama na kansu ne; ba zai zo cikin haikalin Ubangiji ba.
Kabayikuthululela iwayini eNkosini, kabayikuyithokozisa; imihlatshelo yabo izakuba njengesinkwa sokulila kubo; bonke abasidlayo bazangcola; ngoba isinkwa sabo ngesomphefumulo wabo, kasiyikufika endlini yeNkosi.
5 Me za ku yi a ƙayyadaddiyar ranar bukukkuwarku, a ranakun bikin Ubangiji?
Lizakwenzani ngosuku lomkhosi omisiweyo, langosuku lwedili leNkosi?
6 Ko da sun kuɓuta daga hallaka, Masar za tă tattara su, Memfis kuma za tă binne su. Sarƙaƙƙiya za tă mamaye kayan azurfansu, ƙayayyuwa su tsiro a cikin tentunansu.
Ngoba khangela, bahambile ngenxa yokuchitheka, iGibhithe izababutha, iMofi ibangcwabe, izindawo zabo eziloyisekayo zesiliva, ukhula oluhlabayo luzakudla ilifa lazo, ameva abe semathenteni abo.
7 Kwanakin hukunci suna zuwa, kwanakin ba da lissafi suna a kusa. Bari Isra’ila su san da wannan. Saboda zunubanku sun yi yawa ƙiyayyarku kuma ta yi yawa, har ake ɗauka annabi wawa ne, mutumin da aka iza kuwa mahaukaci.
Insuku zokuhanjelwa sezifikile, insuku zempindiselo sezifikile; uIsrayeli uzakwazi; umprofethi uyisithutha, umuntu womoya uyahlanya, ngenxa yobunengi bobubi benu, lenzondo enkulu.
8 Annabi, tare da Allahna, su ne masu tsaro a bisa Efraim, duk da haka tarko na jiransa a dukan hanyoyi, da kuma ƙiyayya a cikin gidan Allahnsa.
Umlindi wakoEfrayimi uloNkulunkulu wami, kodwa umprofethi uyisifu somthiyi wenyoni endleleni zakhe zonke, inzondo endlini kaNkulunkulu wakhe.
9 Sun nutse da zurfi cikin lalaci, kamar a kwanakin Gibeya. Allah zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta su saboda zunubansu.
Bazonakalisile ngokujulileyo njengensukwini zeGibeya. Uzakhumbula ububi babo, ajezise izono zabo.
10 “Sa’ad da na sami Isra’ila, ya zama kamar samun inabi a hamada; sa’ad da na ga kakanninku, ya zama kamar ganin’ya’yan itace na farko a itacen ɓaure. Amma sa’ad da suka zo Ba’al-Feyor, suka keɓe kansu wa gumaka bankunya sai suka zama abubuwan banƙyama kamar abubuwan da suke ƙauna.
Ngamthola uIsrayeli njengezithelo zevini enkangala, ngababona oyihlo njengezithelo zokuqala emkhiweni ekuqaleni kwazo. Kodwa bona baya eBhali-Peyori, bazehlukanisela lelohlazo, baba ngokunengekayo njengokuthanda kwabo.
11 Darajar Efraim za tă yi firiya tă tafi kamar tsuntsu, ba haihuwa, ba juna biyu, ba ɗaukar ciki.
NgoEfrayimi, udumo lwabo luzaphapha luhambe njengenyoni, kusukela ekuzalweni, njalo kusukela esiswini, njalo kusukela ekumithweni.
12 Ko da sun yi renon’ya’ya, zan sa su yi baƙin cikin kowannensu. Kaitonsu sa’ad da na juya musu baya!
Loba bekhulisa abantwana babo, kube kanti ngizabenza bafelwe, kungasali muntu. Yebo-ke, maye kubo ekusukeni kwami kubo!
13 Na ga Efraim, kamar birnin Taya, da aka kafa a wuri mai daɗi. Amma Efraim zai fitar da’ya’yansu ga masu yanka.”
UEfrayimi, njengokubona kwami iTire, uhlanyelwe endaweni yokuhlala; kodwa uEfrayimi uzakhuphela abantwana bakhe kumbulali.
14 Ka ba su, ya Ubangiji Me za ka ba su? Ka ba su mahaifar da za su yi ɓarin ciki da busassun nono.
Banike, Nkosi! Uzanikani? Banike isizalo esiphunzayo, lamabele omileyo.
15 “Saboda dukan muguntarsu a Gilgal, na ƙi su a can. Saboda ayyukansu na zunubi, zan kore su daga gidana. Ba zan ƙara ƙaunace su ba; dukan shugabanninsu’yan tawaye ne.
Bonke ububi babo buseGiligali, ngoba ngabazonda khona, ngenxa yobubi bezenzo zabo, ngizabaxotsha endlini yami, kangisayikubathanda; zonke iziphathamandla zabo zingabahlamuki.
16 An ka da Efraim, saiwarsu ta bushe, ba sa ba da amfani. Ko da sun haifi’ya’ya zan kashe waɗanda suka fi ƙauna.”
UEfrayimi utshayiwe; impande yabo yomile, kabayikuthela isithelo; yebo loba bezala, ngizabulala izithelo zesizalo sabo ezithandekayo.
17 Allahna zai ƙi su saboda ba su yi masa biyayya ba; za su zama masu yawo a cikin al’ummai.
UNkulunkulu wami uzabala, ngoba kabamlaleli; bazakuba ngabazulayo phakathi kwezizwe.

< Hosiya 9 >