< Hosiya 9 >
1 Kada ku yi farin ciki, ya Isra’ila; kada ku yi murna kamar waɗansu al’ummai. Gama kun yi rashin aminci ga Allahnku; kuna son hakkokin karuwa a kowace masussuka.
Kik umor, yaye Israel; bende kik ubed gi ilo kaka ogendini mamoko. Nimar ok usebedo jo-adiera ne Nyasachu; usehero chudo mar ochot michulougo, e kuonde dino cham.
2 Masussukai da wuraren matsin inabi ba za su ciyar da mutane ba; sabon ruwan inabi zai kāsa musu.
Kuonde ma idinoe cham kod kuonde mibiyoe divai ok nopidh ji; kendo divai manyien ok nokonygi.
3 Ba za su ci gaba da zama a ƙasar Ubangiji ba; Efraim zai koma Masar yă kuma ci abinci marar tsarki a Assuriya.
Ok ginidongʼ e piny Jehova Nyasaye; Efraim nodog Misri, kendo ginicham chiemo ma ok opwodhi e piny Asuria.
4 Ba za su zuba hadayun ruwan inabi ga Ubangiji ba, ba kuwa hadayunsu za su gamshe shi ba. Irin hadayun nan za su zama musu kamar burodin masu makoki; duk wanda ya ci su zai ƙazantu. Wannan abincin zai zama na kansu ne; ba zai zo cikin haikalin Ubangiji ba.
Ok gini olne Jehova Nyasaye misango mar divai, bende misengini ma gichiwo ok nomor Jehova Nyasaye ngangʼ. Misengini machalo kamano nochal negi mana kaka chiemb joma ywak; kendo jogo mochamogi nobed mogak. Chiemoni nobed margi giwegi; omiyo ok nokele e hekalu mar Jehova Nyasaye.
5 Me za ku yi a ƙayyadaddiyar ranar bukukkuwarku, a ranakun bikin Ubangiji?
Unutim angʼo e odiechiengu mowal mar nyasi, kata ka odiechienge nyasi mar Jehova Nyasaye ochopo?
6 Ko da sun kuɓuta daga hallaka, Masar za tă tattara su, Memfis kuma za tă binne su. Sarƙaƙƙiya za tă mamaye kayan azurfansu, ƙayayyuwa su tsiro a cikin tentunansu.
Kata ka gitony e kethruok, Misri nochokgi, kendo Memfis noikgi. Mwandu mag fedha noum gi pedo kendo kuthe noum hembegi.
7 Kwanakin hukunci suna zuwa, kwanakin ba da lissafi suna a kusa. Bari Isra’ila su san da wannan. Saboda zunubanku sun yi yawa ƙiyayyarku kuma ta yi yawa, har ake ɗauka annabi wawa ne, mutumin da aka iza kuwa mahaukaci.
Kinde mag kum biro kendo kinde mag ngʼado bura osechopo. Omiyo jo-Israel nyaka ngʼe wachni. Nikech richou ngʼeny kendo kinyou lich miwuoro, janabi ikwano ka ngʼama ofuwo, to ngʼat matiyo gi much Nyasaye ka janeko.
8 Annabi, tare da Allahna, su ne masu tsaro a bisa Efraim, duk da haka tarko na jiransa a dukan hanyoyi, da kuma ƙiyayya a cikin gidan Allahnsa.
Janabi, kaachiel gi Nyasacha e jarit mar Efraim, kata kamano obadho rite e yorene duto, kendo akweda bende rite e od Nyasache.
9 Sun nutse da zurfi cikin lalaci, kamar a kwanakin Gibeya. Allah zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta su saboda zunubansu.
Gisedonjo matut e timbe mag miganga mana ka ndalo mag Gibea. Nyasaye nopar timbegi mamono kendo enokumgi e richogi.
10 “Sa’ad da na sami Isra’ila, ya zama kamar samun inabi a hamada; sa’ad da na ga kakanninku, ya zama kamar ganin’ya’yan itace na farko a itacen ɓaure. Amma sa’ad da suka zo Ba’al-Feyor, suka keɓe kansu wa gumaka bankunya sai suka zama abubuwan banƙyama kamar abubuwan da suke ƙauna.
“Kane ayudo Israel ne ochalo mana kayudo olemb mzabibu e piny motwo, kane aneno kwereu, ne chalo mana ka gima aneno olemo monyak mokwongo mar ngʼowu. To kane gibiro Baal Peor, negichiwore lamo nyiseche manono makwodo wich, kendo negibedo modwanyore mana ka gima ne giherono.
11 Darajar Efraim za tă yi firiya tă tafi kamar tsuntsu, ba haihuwa, ba juna biyu, ba ɗaukar ciki.
Duongʼ mar Efraim noweye mana ka winyo ma huyo mi lal nono, omiyo ok ginichak ginywol nyithindo, mondegi ok nobed ma yach kendo onge nyathi manomak ichne.
12 Ko da sun yi renon’ya’ya, zan sa su yi baƙin cikin kowannensu. Kaitonsu sa’ad da na juya musu baya!
Kata ka gipidho nyithindo, to namigi gibed gi kuyo kuom moro ka moro. Okwongʼ-gi, ka alokora mi ajwangʼogi!
13 Na ga Efraim, kamar birnin Taya, da aka kafa a wuri mai daɗi. Amma Efraim zai fitar da’ya’yansu ga masu yanka.”
Aseneno Efraim, mana kaka ne aneno Turo, ka opidhi kama omiyo, to Efraim nokel nyithinde ni janek.”
14 Ka ba su, ya Ubangiji Me za ka ba su? Ka ba su mahaifar da za su yi ɓarin ciki da busassun nono.
Chiwnegi, yaye Jehova Nyasaye, en angʼo ma dimigi? Migi mana iye magore piny kendo thunde motwo.
15 “Saboda dukan muguntarsu a Gilgal, na ƙi su a can. Saboda ayyukansu na zunubi, zan kore su daga gidana. Ba zan ƙara ƙaunace su ba; dukan shugabanninsu’yan tawaye ne.
“Nikech timbegi mag anjawo e Gilgal, ne ok aherogi kanyo. Nikech timbegi mag richo, abiro riembgi oko e oda. Ok anachak ahergi; jotendgi duto gin joma timbegi richo.
16 An ka da Efraim, saiwarsu ta bushe, ba sa ba da amfani. Ko da sun haifi’ya’ya zan kashe waɗanda suka fi ƙauna.”
Midekre osemako Efraim, kendo tiendene ner, ok ginyag olemo. Kata ka ginywolo nyithindo, to ananeg nyithindgi ma gihero ahinyago.”
17 Allahna zai ƙi su saboda ba su yi masa biyayya ba; za su zama masu yawo a cikin al’ummai.
Nyasacha nokwedgi nikech ok gisewinje, ginibedi joma tangni e dier ogendini.