< Hosiya 8 >
1 “Ka sa kakaki a leɓunanka! Gaggafa tana a bisan gidan Ubangiji domin mutane sun tā da alkawarina suka kuma tayar wa dokata.
Nastavi šofar k svojim ustom. Prišel bo kakor orel zoper Gospodovo hišo, zato ker so prekršili mojo zavezo in se prekršili zoper mojo postavo.
2 Isra’ila ta yi mini kuka, ‘Ya Allahnmu, mun yarda da kai!’
Izrael bo klical k meni: ›Moj Bog, mi te poznamo.‹
3 Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau; abokin gāba zai fafare su.
Izrael je zavrgel stvar, ki je dobra; sovražnik ga bo zasledoval.
4 Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba; sun zaɓa shugabanni ba da yardanta ba. Da azurfa da zinariya sun ƙera gumaka wa kansu wanda zai kai zuwa ga hallakarsu.
Nastavljali so si kralje, toda ne po meni. Nameščali so si prince, jaz pa tega nisem vedel. Iz svojega srebra in svojega zlata so si delali malike, da bi bili lahko iztrebljeni.
5 Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya! Fushina yana ƙuna a kansu. Sai yaushe za su rabu da gumaka?
Tvoje tele, oh Samarija, te je zavrglo. Moja jeza se je vnela zoper njih. Kako dolgo bo, preden se bodo dokopali do nedolžnosti?
6 Su daga Isra’ila ne! Wannan maraƙi, mai aikin hannu ne ya yi shi; gunki ne ba Allah ba. Za a farfashe shi kucu-kucu, waccan maraƙin Samariya.
Kajti tudi to je bilo iz Izraela; delavec ga je naredil, zato to ni Bog, temveč bo tele iz Samarije zlomljeno na koščke.
7 “Gama sun shuka iska don haka za su girbe guguwa. Hatsin da yake tsaye ba shi da kai, ba zai yi tsaba ba. Ko da ya yi tsaba ma, baƙi ne za su ci.
Kajti sejali so veter, želi bodo pa vihar. Ta nima stebla, brst ne obrodi moke. Če bo tako, da obrodi, ga bodo pogoltnili tujci.
8 An haɗiye Isra’ila; yanzu tana cikin al’ummai kamar abin da ba shi da amfani.
Izrael je požrt; sedaj bodo med pogani kakor posoda, v kateri ni zadovoljstva.
9 Gama sun haura zuwa Assuriya kamar jakin jejin da yake yawo shi kaɗai. Efraim ya sayar da kansa ga maza.
Kajti šli so gor v Asirijo, osamljen divji osel sam zase. Efrájim si je najel ljubimce.
10 Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai, yanzu zan tattara su wuri ɗaya. Za su fara lalacewa a ƙarƙashi danniyar babban sarki.
Da, čeprav so najemali med narodi, jih bom sedaj zbral in bodo malce žalovali zaradi bremena kralja princev.
11 “Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi, waɗannan sun zama bagade don yin zunubi.
Ker je Efrájim naredil mnogo oltarjev za greh, bodo oltarji njemu v greh.
12 Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata, amma suka ɗauke su tamƙar wani baƙon abu ne.
Njemu sem napisal velike stvari iz svoje postave, vendar so bile štete kakor čudna stvar.«
13 Suna miƙa hadayun da aka ba ni su kuma ci nama, amma Ubangiji ba ya jin daɗinsu. Yanzu zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta zunubansu. Za su koma Masar.
Žrtvujejo meso za klavno daritev mojih daritev in ga jedo, toda Gospod jih ne sprejema. Sedaj se bo spomnil njihove krivičnosti in obiskal njihove grehe; vrnili se bodo v Egipt.
14 Isra’ila ya manta da Mahaliccinsa ya kuma gina fadodi; Yahuda ya gina katanga a yawancin garuruwansa. Amma zan aiko da wuta a bisa biranensu da zai cinye kagaransu.”
»Kajti Izrael je pozabil svojega Stvarnika in zgradil templje in Juda je pomnožil utrjena mesta, toda na njegova mesta bom poslal ogenj in ta bo požrl njegove palače.