< Hosiya 8 >

1 “Ka sa kakaki a leɓunanka! Gaggafa tana a bisan gidan Ubangiji domin mutane sun tā da alkawarina suka kuma tayar wa dokata.
Sett basunen for din munn! - Som en ørn kommer fienden over Herrens hus, fordi de har brutt pakten med mig og forsyndet sig mot min lov.
2 Isra’ila ta yi mini kuka, ‘Ya Allahnmu, mun yarda da kai!’
De skal rope til mig: Min Gud! Vi israelitter kjenner dig.
3 Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau; abokin gāba zai fafare su.
Israel har støtt det gode fra sig - fienden skal forfølge ham.
4 Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba; sun zaɓa shugabanni ba da yardanta ba. Da azurfa da zinariya sun ƙera gumaka wa kansu wanda zai kai zuwa ga hallakarsu.
De har valgt sig konger, som ikke kom fra mig, de har satt inn fyrster, uten at jeg visste om det. Av sitt sølv og gull har de gjort sig avgudsbilleder, så de skulde bli utryddet.
5 Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya! Fushina yana ƙuna a kansu. Sai yaushe za su rabu da gumaka?
Motbydelig er din kalv, Samaria! Min vrede er optendt mot dem. Hvor lenge skal renhet synes dem utålelig?
6 Su daga Isra’ila ne! Wannan maraƙi, mai aikin hannu ne ya yi shi; gunki ne ba Allah ba. Za a farfashe shi kucu-kucu, waccan maraƙin Samariya.
For et verk av Israel er den, en kunstner har gjort den, og den er ikke nogen gud; ja, til splinter skal den bli Samarias kalv.
7 “Gama sun shuka iska don haka za su girbe guguwa. Hatsin da yake tsaye ba shi da kai, ba zai yi tsaba ba. Ko da ya yi tsaba ma, baƙi ne za su ci.
For vind sår de, og storm skal de høste; deres korn får ikke aks, deres grøde gir ikke føde; om den gir noget, skal fremmede opsluke det.
8 An haɗiye Isra’ila; yanzu tana cikin al’ummai kamar abin da ba shi da amfani.
Israel er opslukt; nu er de blandt folkene lik en ting som ingen bryr sig om;
9 Gama sun haura zuwa Assuriya kamar jakin jejin da yake yawo shi kaɗai. Efraim ya sayar da kansa ga maza.
for de drog op til Assur lik et villesel, som går sine egne veier; Efra'im tinger om elskov;
10 Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai, yanzu zan tattara su wuri ɗaya. Za su fara lalacewa a ƙarƙashi danniyar babban sarki.
men om de enn tinger blandt folkene, vil jeg nu samle dem dit, og de skal begynne å bli færre under storkongens byrder.
11 “Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi, waɗannan sun zama bagade don yin zunubi.
Fordi Efra'im har gjort sig så mange alter til å synde med, er de blitt ham alter til synd.
12 Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata, amma suka ɗauke su tamƙar wani baƙon abu ne.
Om jeg enn skriver ham mine lover i tusentall, så blir de allikevel aktet for noget fremmed.
13 Suna miƙa hadayun da aka ba ni su kuma ci nama, amma Ubangiji ba ya jin daɗinsu. Yanzu zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta zunubansu. Za su koma Masar.
Som offergaver til mig ofrer de kjøtt som de selv eter; Herren har ikke behag i dem. Nu vil han komme deres misgjerning i hu og hjemsøke dem for deres synder - de skal vende tilbake til Egypten.
14 Isra’ila ya manta da Mahaliccinsa ya kuma gina fadodi; Yahuda ya gina katanga a yawancin garuruwansa. Amma zan aiko da wuta a bisa biranensu da zai cinye kagaransu.”
Israel glemte sin skaper og bygget sig palasser, og Juda bygget mange faste byer; men jeg vil sende ild mot hans byer, og den skal fortære hans palasser.

< Hosiya 8 >