< Hosiya 8 >

1 “Ka sa kakaki a leɓunanka! Gaggafa tana a bisan gidan Ubangiji domin mutane sun tā da alkawarina suka kuma tayar wa dokata.
Mongka ueng haw. Taran teh mataw patetlah Cathut imthungkhu kâtaran lahoi a tho. Bangkongtetpawiteh, ahnimouh ni ka lawkkam a tapoe awh teh, kâlawk a taran awh.
2 Isra’ila ta yi mini kuka, ‘Ya Allahnmu, mun yarda da kai!’
Hatei, ahnimouh ni, kaimae Cathut, kaimouh teh Isarel miphun lah ka o awh teh, Bawipa nang teh na panue awh telah koe a hram awh.
3 Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau; abokin gāba zai fafare su.
Isarelnaw ni hnokahawi a hnoun awh dawkvah, taran ni a rektap han.
4 Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba; sun zaɓa shugabanni ba da yardanta ba. Da azurfa da zinariya sun ƙera gumaka wa kansu wanda zai kai zuwa ga hallakarsu.
Kaie kâ laipalah siangpahrang a rawi awh teh, ka panuek laipalah bawinaw hah a rawi awh. Rawk nahanelah amamae sui hoi amamouh hane meikaphawk a sak awh toe.
5 Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya! Fushina yana ƙuna a kansu. Sai yaushe za su rabu da gumaka?
Oe Samaria, na maitoca hah tâkhawng leih. Kabawknaw koe ka lungphuen. Ahnimouh ni nâtotouh maw thoungnae panuek laipalah ao awh han vai.
6 Su daga Isra’ila ne! Wannan maraƙi, mai aikin hannu ne ya yi shi; gunki ne ba Allah ba. Za a farfashe shi kucu-kucu, waccan maraƙin Samariya.
Hate maitoca teh Isarelnaw ni sak e lah ao teh, sak e lah ao dawkvah Cathut nahoeh. Samaria maitoca teh reppasei lah a rawk han.
7 “Gama sun shuka iska don haka za su girbe guguwa. Hatsin da yake tsaye ba shi da kai, ba zai yi tsaba ba. Ko da ya yi tsaba ma, baƙi ne za su ci.
Kahlî cati hah a kahei awh teh, bongparui cang a a awh han. Cakung awm mahoeh. A vui dawk hoi tavai tâcawt mahoeh. A tâco nakunghai ramlouknaw ni a ca awh han.
8 An haɗiye Isra’ila; yanzu tana cikin al’ummai kamar abin da ba shi da amfani.
Isarel teh payawp lah ao toe. Apinihai a ngaihoeh e hno patetlah Jentelnaw koe ao han.
9 Gama sun haura zuwa Assuriya kamar jakin jejin da yake yawo shi kaɗai. Efraim ya sayar da kansa ga maza.
Assiria ram lah amahmawk a cei. Ephraim teh, amadueng kâva e la patetlah a pahrennaw hah aphu a poe toe.
10 Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai, yanzu zan tattara su wuri ɗaya. Za su fara lalacewa a ƙarƙashi danniyar babban sarki.
Jentelnaw hah aphu a poe eiteh, vaitalahoi, taminaw hah ka pâkhueng han. Nâsittouh ao hoehnahlan, siangpahrang hoi bawinaw e hno hah hnori lah na phu awh han.
11 “Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi, waɗannan sun zama bagade don yin zunubi.
Ephraim ni amae yon a kamnue nahanlah thuengnae khoungroe moi a sak dawkvah, khoungroenaw hah ahnie yon telah ati awh han.
12 Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata, amma suka ɗauke su tamƙar wani baƙon abu ne.
Kaie kâlawk a lentoenae hah ahni hanelah ka thut pouh toe. Hatei, banglahai ngâi hoeh.
13 Suna miƙa hadayun da aka ba ni su kuma ci nama, amma Ubangiji ba ya jin daɗinsu. Yanzu zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta zunubansu. Za su koma Masar.
Kai hanlah hmoun e pasoumhno hah thuengnae kasaknaw ni a thueng awh teh a ca awh. Hatei, Cathut ni coe pouh hoeh. Ahnimae yon hah a pâkuem pouh teh, a kung a khei dawkvah, ahnimouh teh Izip ram lah bout a ban awh han.
14 Isra’ila ya manta da Mahaliccinsa ya kuma gina fadodi; Yahuda ya gina katanga a yawancin garuruwansa. Amma zan aiko da wuta a bisa biranensu da zai cinye kagaransu.”
Isarelnaw ni kasakkung a pahnim awh teh, im kahawi kahawi a sak awh. Judah ni hai ka cak e kho hah apung sak awh. Hatei, hote khonaw hah hmai ka sawi vaiteh, im kahawi kahawi naw hmai a kak awh han.

< Hosiya 8 >