< Hosiya 7 >
1 a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila, zunuban Efraim za su tonu za a kuma bayyana laifofin Samariya. Suna ruɗu, ɓarayi sukan fasa su shiga gidaje,’yan fashi sukan yi fashi a tituna;
Ie ho nanàha Israele iraho, le niafa-takoñe ty hakeo’ i Efraime, naho ty halò-tsere’ i Somerone; fa nitolom-pamañahiañe; mimoak’ ao ty mpikizo vaho mitavañe alafe eo ty malaso mpifañosoñe.
2 amma ba su gane cewa na tuna da dukan ayyukan muguntarsu ba. Zunubansu sun kewaye su; kullum suna a gabana.
Toe tsy tsakoré’ iareo añ’arofo ao te hene tiahiko ty halò-tsere’ iareo; miarikoboñe iareo ty sata’ iareo, aolo’ ty tareheko eo.
3 “Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu, shugabanni kuma da ƙarairayinsu.
Ampifalea’ iareo i mpanjakay amo sata-rati’ iareoo, naho o roandriañeo amo fandañira’eo.
4 Dukansu mazinata ne suna ƙuna kamar matoya wadda mai gashin burodi ba ya bukata yă tura mata wuta daga cuɗe kullu har kumburinsa.
Fonga mpañarapilo manahake ty toñake finana’ i mpanoñakey ie tsy nasoro’e sikal’ami’ty fibokobokoan-kòba ampara’ ty fiboenara’e.
5 A ranar bikin sarkinmu shugabanni sukan bugu da ruwan inabi, yă yi cuɗanya da masu ba’a.
Tañ’ andro’ i mpanjakan-tikañey, nisilofe’ ty hamaen-divay o roandriañeo, ie nañoho-pitañe amo mpandrabioñeo.
6 Zukatansu suna kamar matoya; sukan kusace shi da wayo. Muguwar aniyarsu takan yi ta ci dukan dare; da safe sai ta ƙuna kamar harshen wuta.
Fa hinalankañe hoe toñake ty arofo’ iareo, ie mirekak’ avao te haleñe ie mirotse avao i mpanoñakey; le ie maraindray, miforehetse hoe afo milebaleba.
7 Dukansu suna da zafi kamar matoya; suna kashe masu mulkinsu. Dukan sarakunansu sukan fāɗi, kuma babu waninsu da yake kira gare ni.
Manao hamaen-toñake iaby, fa finorototo’ iareo o mpizaka’eo; le fonga nihotrake o mpanjaka’eo; leo raike tsy mikanjy ahy.
8 “Efraim yana cuɗanya da al’ummai; Efraim waina ne mai fāɗi da ba a juye ba.
Efraime: mpitraok’ amo ambahinio, hoe mokary tsy navalike t’i Efraime.
9 Baƙi sun tsotse ƙarfinsa, amma bai gane ba. Gashi kansa ya cika da furfura, amma bai lura ba.
Nabotse’ o ambahinio ty haozara’e, fe amoea’e; eka etia naho atia ama’e ty maròy foty, fe tsy rendre’e.
10 Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa, amma duk da haka bai dawo ga Ubangiji Allahnsa ko yă neme shi ba.
Mitalily an-dahara’e ty fisengea’ Israele, fe mboe tsy nimpoly am’ Iehovà Andrianañahare’e, vaho mb’e mboe tsy mipay Aze iereo amy hoe zay iaby.
11 “Efraim yana kama da kurciya, marar wayo, marar hankali, yanzu yana kira ga Masar, yanzu yana juyewa ga Assuriya.
Manahake deho minè t’i Efraime, tsy mahafohiñe; koihe’ iereo ty Mitsraime vaho mionjomb’e Asore mb’eo.
12 Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu; zai janye su ƙasa kamar tsuntsayen sararin sama. Sa’ad da na ji suna tafiya tare, zan kama su.
Handafihako harato iereo te mañavelo; ho tariheko mañambane manahake o voron-dikerañeo; ho liloveko iereo amy nitalilieñe amy fivori’ iareoy.
13 Kaitonsu, domin sun kauce daga gare ni! Hallaka za tă aukar musu, domin sun tayar mini! Na ƙudura in cece su amma suna faɗar ƙarya a kaina.
Hankàñe ama’e! fa nandripàke amako; firotsahañe am’ iereo fa niola amako! Ho nijebañeko f’ie nifosa vande.
14 Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu amma suna ihu a kan gadajensu. Sukan taru wurin ɗaya don hatsi da ruwan inabi amma su juya mini baya.
Mboe tsy nitoreo amako boak’añ’arofo iereo, ndra t’ie mangolalaik’ am-pandreañ’ao; nifanontoñe ty amy ampembay naho i divay vaoy, fe iambohoa’ iareo iraho.
15 Na horar da su na kuma ƙarfafa su, amma sun ƙulla mini maƙarƙashiya.
Ndra t’ie naòko, naho nampifatrareko o sira’ iareoo, mbe ikinia’ iareo haratiañe avao.
16 Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka; suna kama da tanƙwararren baka. Za a kashe shugabanninsu da takobi saboda banzan maganganunsu. Saboda wannan za a wulaƙanta su a ƙasar Masar.
Nibalike iereo, fe tsy mañambone hoe fale am-pañahy; ho tsingoroem-pibara o roandria’eo ami’ty firengevoham-pamele’ iareo, izay ty ho fandrambioñañe iareo an-tane Mitsraime añe.