< Hosiya 7 >

1 a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila, zunuban Efraim za su tonu za a kuma bayyana laifofin Samariya. Suna ruɗu, ɓarayi sukan fasa su shiga gidaje,’yan fashi sukan yi fashi a tituna;
Keiman Israel kasuhdam nome, ahinlah achonset nao asang behsehe. Samaria hi jou le nal jeng seinaa dimset jeng ahiuve, Gucha insunga alut tan, michom ho polama ading jingui!
2 amma ba su gane cewa na tuna da dukan ayyukan muguntarsu ba. Zunubansu sun kewaye su; kullum suna a gabana.
Ken kamu sohlam koiman ahedeh pouve. Achonset nauvin alonvuh dimu, kamusoh keiye.
3 “Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu, shugabanni kuma da ƙarairayinsu.
Gitlouna thil abolluvin, lengpa geiyin akipasahuvin, Lengpa chate jengin jong ajou thilbolu chu akipapiuve.
4 Dukansu mazinata ne suna ƙuna kamar matoya wadda mai gashin burodi ba ya bukata yă tura mata wuta daga cuɗe kullu har kumburinsa.
Abonchauva hi mitoh kisubohsa jeng ahiuvin, Meilhum sunga kihulsa tobang jeng ahiuvin, Amahohi tapkonga meilhum asat kingah tobang chol kiso changbong akichankah kingah tobang ahiuve.
5 A ranar bikin sarkinmu shugabanni sukan bugu da ruwan inabi, yă yi cuɗanya da masu ba’a.
Cholngah nin leng chapten ju adonun, tot chavai hotoh totnan mi anuisat khom.
6 Zukatansu suna kamar matoya; sukan kusace shi da wayo. Muguwar aniyarsu takan yi ta ci dukan dare; da safe sai ta ƙuna kamar harshen wuta.
Alungsungu jong lhummei salai abangin, jan khovahin lungdam mon aum’un. Jingkah leh mei salah lah bongin adiu jeju jiuve.
7 Dukansu suna da zafi kamar matoya; suna kashe masu mulkinsu. Dukan sarakunansu sukan fāɗi, kuma babu waninsu da yake kira gare ni.
Lhumphung salai abangun, alamkai hou jong avallhum sohun, Alenghou jong aban banin athat-un, ahinlah koimachan kakoma panpina athum pouve.
8 “Efraim yana cuɗanya da al’ummai; Efraim waina ne mai fāɗi da ba a juye ba.
Israelte namtin vaipi pathen helou hotoh akihal sohtan, Changlhah kikang min sohlou tobangbep ahitauve.
9 Baƙi sun tsotse ƙarfinsa, amma bai gane ba. Gashi kansa ya cika da furfura, amma bai lura ba.
Gamchom mite pathen ahou-uvin, atha alhalhop sahin, nahinlah amahon akihet pouve. Aluchunga asamjengjong kangsoh ding ahitan, ahinlah akihet polaiye.
10 Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa, amma duk da haka bai dawo ga Ubangiji Allahnsa ko yă neme shi ba.
Israel kiletsahna chu amaho hehin apangin ahinla amaho Pakai henga ahung kiledeh pouvin, holding jong agong pouve.
11 “Efraim yana kama da kurciya, marar wayo, marar hankali, yanzu yana kira ga Masar, yanzu yana juyewa ga Assuriya.
Israel mite hi vakhu banga lungthim bei le nuijat umtah ahiuve. Egypt mitepou akouvin, Assyria gamsung lam pouva akitoluve.
12 Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu; zai janye su ƙasa kamar tsuntsayen sararin sama. Sa’ad da na ji suna tafiya tare, zan kama su.
Chule achunguva len kikhu khum ding, chunga leng vacha banga kamat ding ahiuve, athilse bol chengseu jeh'a kabolgim dingu ahi.
13 Kaitonsu, domin sun kauce daga gare ni! Hallaka za tă aukar musu, domin sun tayar mini! Na ƙudura in cece su amma suna faɗar ƙarya a kaina.
Ohe ada ahiuve, ajeh chu kakoma konin akihei manguvin, eidouvin apanguve.
14 Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu amma suna ihu a kan gadajensu. Sukan taru wurin ɗaya don hatsi da ruwan inabi amma su juya mini baya.
Lung thengsellin kakoma akappouve, hiche sang chun, ajalkhun chung dunguva atouvun, angahun ahi. Amahole amaho akisun chan chanun semthu milim pathen koma henga ju akithum un, kakoma imacha athum nompuve.
15 Na horar da su na kuma ƙarfafa su, amma sun ƙulla mini maƙarƙashiya.
Keiman kahiluva kahatsah nom vanguvin, kei dounan thilse agong gonguve.
16 Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka; suna kama da tanƙwararren baka. Za a kashe shugabanninsu da takobi saboda banzan maganganunsu. Saboda wannan za a wulaƙanta su a ƙasar Masar.
Amahon Chungnungpen velouvin, muntin avele leuvin ahi. Amaho panabei thalpi chang lengkoi lebep ahiuve, agalmi tehon alamkaihou athading. Chuteng Egypt miten anuisat diu ahi.

< Hosiya 7 >