< Hosiya 6 >

1 “Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
Tho awh, Cathut koe ban awh sei. Bawipa ni vekrasen lah na kei teh na phi ei, bout na dam sak han. Na hem eiteh, bout na sat han.
2 Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
Hnin hni touh a loum hnukkhu na hring sak teh, hnin thum hnin vah, na thaw sak han. Hatdawkvah, ama koe maimouh teh hring awh han. Lungangnae hai tawn awh han.
3 Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
Cathut panue nahanlah a tawng awh han. A tâconae tueng teh amom patetlah ao. Kho ka rak e patetlah kho ahnoung e kho ka rak e patetlah talai duk sak hanlah a tho han
4 “Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
Oe Ephraim, nang dawk bangmaw ka sak han. Oe Judah, nang dawk bangmaw ka sak han. Nangmae yuemkamcunae teh, amom e tâmai hoi, palang kahmat e tadamtui patetlah ao.
5 Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
Hatdawkvah, ahnimanaw hah profetnaw hno lahoi kai ni patpat ka bouk toe. Ka lawk tâcawt e lahoi ka thei toe. Lawkcengnae hai angnae patetlah ao toe.
6 Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
Thuengnae hlak lungmanae, hmaisawi thuengnae hlak Cathut hoi kâpanuenae hah ka ngai.
7 Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
Ahnimouh teh, Adam patetlah lawkkam a tapoe awh toe. A o awhnae koe yuemkamcu hoeh lah na o sin awh toe.
8 Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
Gilead khopui teh kahawihoeh hno ka saknaw e hmuen lah ao teh, tami thi kapalawngnaw e khokhnuk tungkâtue.
9 Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
Dingcanaw ni kahlong kacetnaw a pawp awh e patetlah vaihmanaw ni Shekhem lah ceinae lam dawk patenghai tami a thei awh toe.
10 Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
Atangcalah, kahawihoeh hno a sak awh. Isarelnaw koe taki ka tho e hno ka hmu toe. Ephraimnaw a tak a kâyo teh, Isarel teh a khin.
11 “Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,
Hothloilah, Oe Judahnaw, man lah kaawm e ka taminaw bout ka thokhai toteh, nang hanlah canganae tueng khoe lah ao.

< Hosiya 6 >