< Hosiya 6 >

1 “Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
Halo uh lamtah BOEIPA taengla mael uh sih. Amah loh baeh cakhaw mamih he n'hoeih sak vetih n'ngawn cakhaw mamih kah a hma te a poi ni.
2 Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
Hnin nit phoeikah a thum hnin ah mamih n'hing sak vetih a mikhmuh ah hing sak hamla mamih n'thoh ni.
3 Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
Te dongah ming uh sih lamtah BOEIPA te ming hamla hloem uh sih. A thoengnah te mincang bangla cikngae vetih diklai tlankhol a bo bangla mamih ham khonal la ha thoeng ni.
4 “Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
Ephraim nang taengah balae ka saii eh? Judah nang taengah balae ka saii eh? Nangmih sitlohnah he mincang cingmai bangla, thoh hang neh aka khum buemtui bangla om.
5 Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
Te dongah amih te tonghma neh ka dae tih ka ka dongkah ol neh ka ngawn. Nangmih kah laitloeknah hmaivang tah thoeng coeng.
6 Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
Sitlohnah he ka ngaih tih hmueih moenih. Pathen mingnah he, hmueihhlutnah lakah ka ngaih.
7 Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
Tedae amih loh Adam bangla paipi a poe uh tih ka taengah hnap hnukpoh uh.
8 Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
Gilead he boethae aka saii rhoek kah khorha la om tih, thii kah a ngo om.
9 Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
Caem loh hlang a rhingda bangla khosoih rhoek kah hloih loh longpuei kah te Shekhem duela a ngawn uh tih khonuen rhamtat la a saii uh.
10 Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
Israel imkhui ah rhih-om, rhih-om ka hmuh tih Ephraim kah pumyoihnah loh Israel te pahoi a poeih.
11 “Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,
Judah khaw ka pilnam thongtla te ka mael puei vaengah nang kah cangah tue a khueh coeng.

< Hosiya 6 >