< Hosiya 6 >

1 “Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
Isala: ili dunu da amane sia: sa, “Ninia da Hina Godema sinidigimu. E da ninima se iasu. Be E da dafawane nini uhinisimu. E da nini fofa: ginisi, be E da nini fofa: gi amo lala: gilisimu.
2 Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
E da eso aduna o udiana ouesalu, nini bu wa: lesimu. Amasea, ninia da Ea midadi amoga bu esalumu.
3 Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
Ninia Hina Gode da Godedafa sia: mu da defea. Eso huluane amoga, hehebolo da maha amola woufo mubi galu gibu da mae yolele osoboga daha. Amo defele, Hina Gode da ninima bu misunu.”
4 “Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
Be Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili amola Yuda! Na da alima adi hamoma: bela: ? Alia Nama asigi hou da hahabe mobi defele hedolowane geasa. Amola alia Nama asigi hou da oubi baea amo da hahabe hedolowane geabe defele ba: sa.
5 Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
Amaiba: le, Na da Na balofede dunu alima Na wadela: lesimusa: sia: ne iasu ima: ne asunasi dagoi. Alia da Nama sinidigimu Na da hanai. Amola Na da moloiwane amo hou alima olelei, amane.
6 Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
Na da alia Nama mae yolele asigi hou amo hanai gala. Be alia ohe gobele salasu Na higasa. Na fi dunu da ilia asigi dawa: su ganodini Na hou dawa: mu, amo da ohe gobele salasu hou baligisa.
7 Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
Be Na fi dunu da Ga: ina: ne soge ganodini sa: ili, A:dame moilaiga doaga: le, ilia da Na gousa: su hamoi hedolowane giadofai.
8 Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
Gilia: de soge da wadela: i hamosu dunu amola fane legesu dunu amoga nabai gala.
9 Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
Gobele salasu dunu da wamolasu dunu gilisisu amo da logoga desegaligi dialebe agoane ba: sa. Ilia da Siegeme hadigi sogebi ahoasu logo amogawi fane legesu hou hamonana. Amola ilia da amo hanaiba: le hamosa.
10 Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
Na da Isala: ili soge ganodini wadela: idafa liligi ba: i dagoi. Na fi dunu ilila: da loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadoiba: le, ilia hou wadela: lesi dagoi.
11 “Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,
Amola dilia Yuda fi dunu! Dilia da wadela: i hou hamobeba: le Na da dilima amolawane se imunusa: eso ilegei dagoi.”

< Hosiya 6 >