< Hosiya 4 >
1 Ku ji maganar Ubangiji, ku Isra’ilawa, gama Ubangiji yana da tuhumar da zai kawo a kan ku waɗanda suke zama a ƙasar. “Babu aminci, babu ƙauna, babu yarda da Allah a cikin ƙasar.
Hina Gode da Ea fi dunu Isala: ili soge ganodini esala, ilima diwaneya udidisa. Isala: ili fi! Ea sia: nabima! E da amane sia: sa, “Noga: i fa: no bobogesu hou amola asigi hou da Isala: ili soge ganodini hamedafa gala. Amola Na fi dunu da Na da Godedafa hame sia: sa.
2 Akwai la’ana ce kawai, yin ƙarya da kisa, yin sata da zina; sun wuce gona da iri, kisankai a kan kisankai.
Ilia da sia: dafawane ilegei amo giadofasa. Ilia da ogogosa amola fane legesa amola wamolasa amola inia uda adole laha. Wadela: i hou da bagade heda: sa amola ilia da fane legesu hou mae fisili hamonana.
3 Saboda wannan ƙasar tana makoki, kuma dukan waɗanda suke zama a cikinta sun lalace; namun jeji da tsuntsayen sararin sama da kuma kifin teku suna mutuwa.
Amaiba: le, ilia soge da hafoga: i hamoi dagoi ba: mu amola liligi huluane amogawi esalebe da bogogia: i dagoi ba: mu. Ohe huluane amola sio amola menabo huluanedafa da bogogia: i dagoi ba: mu.”
4 “Amma kada wani mutum yă kawo tuhuma, kada wani mutum yă zargi wani, gama mutanenka suna kama da waɗanda suke kawo tuhume-tuhume a kan firist ne.
Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili dunudafa ilima mae diwaneya udidima amola gagabole mae sia: ma: ma! Na da dili gobele salasu dunu dilima fawane egane sia: sa.
5 Kuna tuntuɓe dare da rana, annabawa ma suna tuntuɓe tare da ku. Saboda haka zan hallaka mahaifiyarku,
Esohaga amola gasia dilia da udigili gagaoui agoane hawa: hamonana amola balofede dunu da dili defele hamosa. Na da dilia ame Isala: ili amo wadela: lesimu.
6 mutanena suna hallaka saboda jahilci. “Domin kun ƙi neman sani, ni ma na ƙi ku a matsayin firistocina; domin kun ƙyale dokar Allahnku, ni ma zan ƙyale’ya’yanku.
Na fi dunu da Nama Na da Godedafa hame sia: beba: le, ilia da wadela: lesi dagoi ba: mu. Dilia gobele salasu dunu da Nama Na da Godedafa hame sia: sa amola Na olelesu hame naba. Amaiba: le, Na da dilia gofelalia Nama gobele salasu hamoma: ne hame ilegemu.
7 Yawan ƙaruwar firistoci, haka suke yawan zunubi a kaina; sun yi musaya Ɗaukakarsu da wani abin kunya.
Dilia gobele salasu dunu idi da heda: sea, dilia Nama wadela: i hou hamobe da amo defele heda: sa. Amaiba: le, Na da wali dunu da dilima nodosu hou hamosa amo afadenene, ilia dilima higamu, amola dilia da gogosiamu.
8 Suna ciyar da kansu a kan zunuban mutanena suna kuma haɗamar muguntarsu.
Na fi dunu da wadela: le hamobeba: le, dilia da bagade gaguiwane ba: sa. Amaiba: le, dilia da ili baligiliwane wadela: i hou hamoma: ne, dilia da hanai.
9 Zai kuwa zama, kamar yadda mutane suke, haka firistoci suke. Zan hukunta dukansu saboda al’amuransu in kuma sāka musu saboda ayyukansu.
Dilia da Isala: ili dunu ilia se nabasu defele lamu. Na da dilima se imunu. Amola dilia wadela: i hou hamobeba: le, dilima dabemu.
10 “Za su ci amma ba za su ƙoshi ba; za su shiga karuwanci amma ba za su ƙaru ba, gama sun rabu da Ubangiji don su ba da kansu
Dilia da gobele salasu amoga dilia la: idi amo nanu, bu ha: i ba: mu. Dilia da mano lasu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadomu, be dilia da mano hame lamu. Bai dilia da Nama baligi fa: le, eno ogogosu ‘gode’ ilima fa: no bobogelala.”
11 ga karuwanci, ga tsoho da kuma sabon ruwan inabi, waɗanda suka ɗauke ganewar mutanena.
Hina Gode da amane sia: sa, “Na fi dunu da waini hano yaolo amola gaheabolo bagade nabeba: le, gagaoui agoane hamosa.
12 Sun nemi shawarar gunkin da aka yi da itace suka kuwa sami amsa daga sanda. Halin karuwanci yakan ɓad da su; sun yi rashin aminci ga Allahnsu.
Ilia da udigili ifa amoga hobea misunu hou adole ba: sa. Ifa da ilia dawa: mu hanai liligi ilima adole iaha. Ilia da Na yolesi dagoi. Uda amo da hina: da: i bidi lasu defele, ilila: da: i ilia da ogogosu ‘gode’ ilima i dagoi.
13 Suna miƙa hadaya a kan ƙwanƙolin duwatsu suna kuma ƙone hadayu a kan tuddai, a ƙarƙashin itatuwa oak, aduruku da katambiri, inda inuwa take da daɗi. Saboda haka’ya’yanku mata suka juya wa karuwanci surukanku mata kuma suka shiga yin zina.
Ilia goumi da: iya sema sogebi amoga gobele salasu hou hamonana amola agolo da: iya ifa sedade amomodai haguduga gabusiga: manoma gobesisa. Bai amo ifa ilia ougiha: i da hisi noga: idafa. Amo hamobeba: le, didiwilali da hina: da: i bidi lasu uda agoane hawa: hamonana, amola dilia nawi ilia da inia dunu adole lasu hou hamosa.
14 “Ba zan hukunta’ya’yanku mata sa’ad da suka juya ga yin karuwanci ba, balle surukanku mata, sa’ad da suka yi zina, gama mazan da kansu suna ma’amala da karuwai suna kuma miƙa hadaya tare da karuwai na masujada, mutane marasa ganewa za su lalace!
Be amo hamobeba: le, Na da ilima se hame imunu. Bai dilisu amola da sia: ne gadosu diasu hina: da: i bidi lasu uda amola gilisili lalala amola ili gilisili, hame lalegagui dunu defele, ogogosu gobele salasu hou hamonana. Musa: malasu defele, ‘Dunu fi da asigi dawa: su hame galea, ilia da wadela: lesi dagoi ba: mu.’
15 “Ko da yake kun yi zina, ya Isra’ila, kada Yahuda ya yi laifi. “Kada ku tafi Gilgal; kada ku haura zuwa Bet-Awen. Kuma kada ku rantse cewa, ‘Muddin Ubangiji yana a raye!’
Dilia Isala: ili fi dunu da Nama baligi fa: i dagoi. Be Yuda fi dunu da amo defele hamomu da defea hame. Dilia Giliga: le o Bedele amoma nodone sia: ne gadosu hou mae hamoma. Amola amogawi, Esalalalusu Hina Gode Ea Dioba: le, dafawane ilegele sia: mae sia: ma.
16 Isra’ilawa masu taurinkai ne, kamar karsana mai taurinkai. Yaya Ubangiji zai iya kiwonsu kamar tumaki a makiyaya mai ɗanyar ciyawa?
Isala: ili dunu da ‘miule’ (dougi agoai) amo ilia gawamaga: i hou defele gala. Dunu da gisi noga: i sogega sibi mano ilima ha: i nasu iaha. Be Na da habodane amo defele, Isala: ili dunuma ha: i manudafa ima: bela: ?
17 Efraim ya haɗa kai da gumaka; ku ƙyale shi kurum!
Isala: ili dunu da loboga hamoi ‘gode’ amo ilia gasaga gagulaligi dagoi. Defea! Ilisu ilia logo fodoi amoga masa: ne yolesima!
18 Ko ma sa’ad da abin shansu ya ƙare, sai suka ci gaba da karuwancinsu; masu mulkinsu suna ƙaunar abin kunya.
Ilia waini hano bagade nalu, hahawane hina: da: i bidi lasu hou defele hamonana. Ilia da ilima nodosu hou mae dawa: le, gogosiasu fawane hanai gala.
19 Guguwa za tă share su, hadayunsu kuma za su jawo musu abin kunya.
Ilia da foga mini masunu agoai ba: mu. Amola ilia da hame lalegagui ogogosu gobele salasu hou hamobeba: le, gogosiamu.”