< Hosiya 3 >

1 Ubangiji ya ce mini, “Ka tafi, ka sāke nuna wa matarka ƙauna, ko da yake wani yana son ta, ita kuma mazinaciya ce. Ka ƙaunace ta yadda Ubangiji yake ƙaunar Isra’ilawa, ko da yake sun juya ga waɗansu alloli suna kuma ƙauna wainar zabibi mai tsarki.”
Och Herren sade till mig; Gack än en gång bort, och älska den bolerska och horiska qvinnona; såsom Herren älskar Israels barn, och de vända sig likväl till främmande gudar, och bola för en kanno vins skull.
2 Ta haka na saye ta da shekel goma sha biyar na azurfa da kuma wajen buhu na sha’ir.
Och jag vardt med henne öfverens om femton silfpenningar och halftannat homer bjugg;
3 Sai na faɗa mata, “Za ki zauna tare da ni kwanaki masu yawa; kada ki yi karuwanci ko ki yi abuta da wani namiji, ni kuwa zan zauna tare da ke.”
Och sade till henne: Häll dig efter mig en tid långt, och bedrif intet boleri, och tillstäd ingen annan; ty jag vill ock hålla mig efter dig.
4 Gama Isra’ilawa za su yi kwanaki masu yawa ba tare da sarki ko shugaba ba, babu hadaya ko keɓaɓɓun duwatsu, babu efod ko gunki.
Ty Israels barn skola i långan tid blifva utan Konung, utan Första, utan offer, utan altare, utan lifkjortel, och utan Theraphim.
5 Daga baya Isra’ilawa za su dawo su nemi Ubangiji Allahnsu da kuma Dawuda sarkinsu. Za su je da rawan jiki wajen Ubangiji da kuma ga albarkunsa a kwanakin ƙarshe.
Derefter skola Israels barn omvända sig, och söka Herran sin Gud, och sin Konung David; och skola ära Herran, och hans nåd i yttersta tidenom.

< Hosiya 3 >