< Hosiya 3 >
1 Ubangiji ya ce mini, “Ka tafi, ka sāke nuna wa matarka ƙauna, ko da yake wani yana son ta, ita kuma mazinaciya ce. Ka ƙaunace ta yadda Ubangiji yake ƙaunar Isra’ilawa, ko da yake sun juya ga waɗansu alloli suna kuma ƙauna wainar zabibi mai tsarki.”
Y el Señor me dijo: Vuelve a dar tu amor a una mujer que tiene un amante y es adúltera, así como el Señor ama a los hijos de Israel, aunque se vuelvan a otros dioses y se deleitan con las tortas de pasa.
2 Ta haka na saye ta da shekel goma sha biyar na azurfa da kuma wajen buhu na sha’ir.
Así que la compré para mí por quince siclos de plata y un Homer y medio de cebada;
3 Sai na faɗa mata, “Za ki zauna tare da ni kwanaki masu yawa; kada ki yi karuwanci ko ki yi abuta da wani namiji, ni kuwa zan zauna tare da ke.”
Y le dije: Tú serás mía por un largo espacio de tiempo; no debes prostituirte, y ningún otro hombre debe tenerte como su esposa; y yo también lo seré para ti.
4 Gama Isra’ilawa za su yi kwanaki masu yawa ba tare da sarki ko shugaba ba, babu hadaya ko keɓaɓɓun duwatsu, babu efod ko gunki.
Porque los hijos de Israel estarán por mucho tiempo sin rey y sin gobernante, sin ofrendas y sin sacrificios, y sin efod ni imágenes.
5 Daga baya Isra’ilawa za su dawo su nemi Ubangiji Allahnsu da kuma Dawuda sarkinsu. Za su je da rawan jiki wajen Ubangiji da kuma ga albarkunsa a kwanakin ƙarshe.
Y después de eso, los hijos de Israel regresarán e irán en busca del Señor su Dios y David su rey; y vendrán con temor al Señor y a sus misericordias en los días venideros.