< Hosiya 3 >
1 Ubangiji ya ce mini, “Ka tafi, ka sāke nuna wa matarka ƙauna, ko da yake wani yana son ta, ita kuma mazinaciya ce. Ka ƙaunace ta yadda Ubangiji yake ƙaunar Isra’ilawa, ko da yake sun juya ga waɗansu alloli suna kuma ƙauna wainar zabibi mai tsarki.”
Un Tas Kungs uz mani sacīja: noej atkal, mīli vienu sievu, kas top mīlēta no sava drauga un tomēr pārkāpj laulību, tā kā Tas Kungs Israēla bērnus mīl, bet tie griežas pie citiem dieviem un iemīl vīna ogu raušus.
2 Ta haka na saye ta da shekel goma sha biyar na azurfa da kuma wajen buhu na sha’ir.
Un es to sev pirku par piecpadsmit sudraba gabaliem un pusotru omeru miežu.
3 Sai na faɗa mata, “Za ki zauna tare da ni kwanaki masu yawa; kada ki yi karuwanci ko ki yi abuta da wani namiji, ni kuwa zan zauna tare da ke.”
Un es uz viņu sacīju: daudz dienas tu man sēdēsi un nedzīsi maucību, nedz būsi pie vīra: tāpat es turēšos pret tevi.
4 Gama Isra’ilawa za su yi kwanaki masu yawa ba tare da sarki ko shugaba ba, babu hadaya ko keɓaɓɓun duwatsu, babu efod ko gunki.
Jo Israēla bērni paliks ilgu laiku bez ķēniņa un bez valdītāja un bez upura un bez altāra un bez plecu segas(efoda) un bez tēliem.
5 Daga baya Isra’ilawa za su dawo su nemi Ubangiji Allahnsu da kuma Dawuda sarkinsu. Za su je da rawan jiki wajen Ubangiji da kuma ga albarkunsa a kwanakin ƙarshe.
Pēc tam Israēla bērni atgriezīsies un meklēs To Kungu, savu Dievu, un Dāvidu, savu ķēniņu, un nāks bīdamies pie Tā Kunga un pie Viņa žēlastības pēdīgās dienās.