< Hosiya 3 >
1 Ubangiji ya ce mini, “Ka tafi, ka sāke nuna wa matarka ƙauna, ko da yake wani yana son ta, ita kuma mazinaciya ce. Ka ƙaunace ta yadda Ubangiji yake ƙaunar Isra’ilawa, ko da yake sun juya ga waɗansu alloli suna kuma ƙauna wainar zabibi mai tsarki.”
И Господ ми рече: Иди пак, залюби жена си, която, ако и да е залюбена от мъжа си, е прелюбодейца, също както Господ люби Израиляните, при все че гледат към чужди богове, и обичат млинове с грозде.
2 Ta haka na saye ta da shekel goma sha biyar na azurfa da kuma wajen buhu na sha’ir.
И тъй, аз си я наех за петнадесет сребърника, и за кор ечемик, и половин кор ечемик.
3 Sai na faɗa mata, “Za ki zauna tare da ni kwanaki masu yawa; kada ki yi karuwanci ko ki yi abuta da wani namiji, ni kuwa zan zauna tare da ke.”
И рекох й: Остани за мене за дълго време; да не блудстваш, нито да бъдеш жена на другиго, така и аз ще бъда за тебе.
4 Gama Isra’ilawa za su yi kwanaki masu yawa ba tare da sarki ko shugaba ba, babu hadaya ko keɓaɓɓun duwatsu, babu efod ko gunki.
Защото Израиляните ще останат за дълго време без цар и без началник, без идолски стълп, без ефод и без домашни богове.
5 Daga baya Isra’ilawa za su dawo su nemi Ubangiji Allahnsu da kuma Dawuda sarkinsu. Za su je da rawan jiki wajen Ubangiji da kuma ga albarkunsa a kwanakin ƙarshe.
После Израиляните наново ще потърсят Господа своя Бог и царя си Давида; и в послешните дни ще дойдат със страхопочитание при Господа и при неговата благост.