< Hosiya 2 >

1 “Ka ce da’yan’uwanka maza, ‘Mutanena,’ ka kuma ce da’yan’uwanka mata, ‘Ƙaunatacciyata.’
Sakait uz saviem brāļiem: Mani ļaudis, - un uz savām māsām: Ak apžēlotas!
2 “Ka tsawata wa mahaifiyarka, ka tsawata mata, gama ita ba matata ba ce, ni kuma ba mijinta ba ne. Ku roƙe ta tă daina karuwancinta da kuma rashin aminci a tsakanin nononta.
Ejat tiesāties ar savu māti, ejat tiesāties, jo tā nav Mana sieva, un Es neesmu viņas vīrs, lai viņa savu maucību noliek no sava vaiga un savu laulības pārkāpšanu no savām krūtīm,
3 In ba haka ba zai tuɓe ta tsirara in bar ta kamar yadda take a ranar da aka haife ta; zan sa ta zama kamar hamada, in mayar da ita busasshiyar ƙasar, in kashe ta da ƙishirwa.
Ka Es to nenovelku pliku un viņu nenostādu kā tai dienā, kad viņa piedzima, un viņu nedaru par tuksnesi un nelieku par sausu zemi un viņu nenonāvēju caur tvīkšanu,
4 Ba zan nuna wa’ya’yanta ƙaunata ba, domin su’ya’yan zina ne.
Un ka neapžēlojos par viņas bērniem, jo tie ir maukas bērni.
5 Mahaifiyarsu ta yi rashin aminci ta kuma ɗauki cikinsu ta wurin yi abin kunya. Ta ce, ‘Zan bi kwartayena, waɗanda suke ba ni abinci da ruwa, ulu nawa da lilina, mai nawa da kuma abin sha na.’
Jo viņu māte dzen maucību, viņu dzemdētāja ir negodīga; jo tā saka: es iešu saviem drauģeļiem pakaļ, kas man dod manu maizi un manu ūdeni, manu vilnu un manus linus, manu eļļu un manu dzērienu.
6 Saboda haka zai tare hanyarta da ƙaya; zan yi mata katanga don kada tă sami hanya.
Tādēļ redzi, Es tavu ceļu aiztaisīšu ar ērkšķiem un darīšu tur sienu priekšā, ka viņa savas tekas nevar atrast.
7 Za tă bi kwartayenta amma ba za tă kama su ba; za tă neme su amma ba za tă same su ba. Sa’an nan za tă ce, ‘Zan koma ga mijina na fari, gama dā ya fi mini yadda nake a yanzu.’
Un viņa dzīsies saviem drauģeļiem pakaļ, bet tos nepanāks, un viņa tos meklēs, bet neatradīs; tad viņa sacīs: es iešu un atgriezīšos pie sava pirmā vīra, jo to brīdi man bija labāki nekā tagad.
8 Ba ta yarda cewa ni ne wanda ya ba ta hatsi, sabon ruwan inabi da mai ba, wanda ya jibge mata azurfa da zinariya, waɗanda suka yi amfani wa Ba’al ba.
Jo viņa neatzīst, ka Es tas esmu, kas viņai devis labību un vīnu un eļļu, un vairojis viņas sudrabu un zeltu, ko tie priekš Baāla ir lietojuši.
9 “Saboda haka zan ƙwace hatsina sa’ad da ya nuna, da sabon ruwan inabina sa’ad da ya ƙosa. Zan karɓe ulu nawa da lilina, da take niyya ta rufe tsiraicinta.
Tādēļ Es atkal atņemšu Savu labību savā laikā un Savu vīnu savā brīdī, un atraušu Savu vilnu un Savus linus, ar ko tie apseguši savu plikumu.
10 Saboda haka yanzu zan buɗe tsiraicinta a idanun kwartayenta; ba wani da zai ƙwace ta daga hannuwana.
Un nu Es viņas kaunu atklāšu priekš viņas drauģeļu acīm, un neviens viņu neizglābs no Manas rokas.
11 Zan tsayar da dukan bukukkuwarta, bukukkuwarta na shekara-shekara, da kuma kiyaye bikin Sababbin Wata nata, kwanakin Asabbacinta, dukan ƙayyadaddun bukukkuwarta.
Un Es nobeigšu visu viņas līksmību, viņas svētkus, viņas jaunos mēnešus un viņas svētdienas un visus viņas svētos laikus.
12 Zan lalatar da inabinta da kuma itatuwan ɓaurenta, waɗanda take cewa su ne abin da kwartayenta suka biya; zan mayar da su kurmi, namun jeji kuwa za su ci su.
Un Es postīšu viņas vīna koku un vīģes koku, par ko viņa saka: tā ir mana maukas alga, ko man mani drauģeļi devuši; bet Es tos darīšu par mežu, un zvēriem laukā tos būs ēst.
13 Zan hukunta ta saboda kwanakin da ta ƙone turare wa Ba’al; ta yi wa kanta ado da zobai da duwatsu masu daraja, ta bi kwartayenta, amma ta manta da ni,” in ji Ubangiji.
Un Es pie viņas piemeklēšu tās Baālu dienas, ka viņa tiem ir kvēpinājusi un greznojusies ar savām sprādzēm un glītumiem un dzinusies pakaļ saviem drauģeļiem, bet Mani ir aizmirsuši, saka Tas Kungs.
14 “Saboda haka yanzu zan rarrashe ta; zan bishe ta zuwa hamada in kuma yi mata magana a hankali.
Tādēļ redzi, Es viņu labināšu un viņu vedīšu tuksnesī un runāšu mīlīgi ar viņu.
15 A can zan mayar mata da gonakin inabinta, zan kuma sa Kwarin Akor yă zama ƙofar bege. A can za tă rera kamar a kwanakin ƙuruciyarta, kamar a lokacin da ta fita daga Masar.
Un Es tai atdošu viņas vīna dārzus no tejienes un to Ahora ieleju par cerības durvīm. Un tur viņa dziedās kā savas jaunības dienās, un kā tai laikā, kad viņa cēlās no Ēģiptes zemes.
16 “A waccan rana,” in ji Ubangiji, “za ki ce da ni ‘mijina’; ba za ki ƙara ce ni ‘maigidana’ ba.
Un tai dienā, saka Tas Kungs, tu sauksi: mans vīrs, un tu Mani vairs nesauksi: mans Baāl.
17 Zan cire sunayen Ba’al daga leɓunanta; ba za a ƙara kira sunayensu ba.
Un Es Baālu vārdus izraušu no viņas mutes, ka tos ar viņu vārdiem vairs nepieminēs.
18 A waccan rana zan yi alkawari dominsu da namun jeji da kuma tsuntsayen sararin sama da dukan halittu masu rarrafe a ƙasa. Baka da takobi da yaƙi zan sa su ƙare a ƙasar, domin duk su zauna lafiya.
Un tai dienā Es darīšu priekš viņiem derību ar zvēriem laukā un ar putniem apakš debess un ar tārpiem virs zemes, un salauzīšu stopu un zobenu un karu no zemes, un likšu tiem droši dzīvot.
19 Zan ɗaura aure da ke har abada; zan ɗaura aure da yake cikin adalci da gaskiya, cikin ƙauna da jinƙai.
Un Es ar tevi saderēšos uz mūžību, un Es ar tevi saderēšos taisnībā un tiesā un žēlastībā un apžēlošanā.
20 Zan ɗaura aure da yake cikin aminci za ki kuwa yarda cewa ni ne Ubangiji.
Un Es ar tevi saderēšos ticībā, un tu atzīsi To Kungu.
21 “A waccan rana zan amsa,” in ji Ubangiji, “zan amsa wa sararin sama, za su kuwa amsa wa ƙasa;
Un tai dienā Es paklausīšu, saka Tas Kungs; Es paklausīšu debesi, un tā paklausīs zemi.
22 ƙasa kuma za tă amsa wa hatsi, sabon ruwan inabi da kuma mai, su kuma za su amsa wa Yezireyel.
Un zeme paklausīs labību un vīnu un eļļu, un tie paklausīs Jezreēli.
23 Zan dasa ta wa kaina a ƙasar; zan shuka ƙaunata ga wanda na ce ‘Ba ƙaunatacciyata ba.’ Zan faɗa wa waɗanda a ce ‘Ba mutanena ba,’ ‘Ku mutanena ne’; za su kuwa ce, ‘Kai ne Allahna.’”
Un Es tos darīšu Sev par dzimumu virs zemes un apžēlošos par to neapžēloto un sacīšu uz tiem, kas nebija Mani ļaudis: jūs esat Mani ļaudis; un tie sacīs: mans Dievs!

< Hosiya 2 >