< Hosiya 14 >

1 Ku dawo, ya Isra’ila, ga Ubangiji Allahnku. Zunubanku ne sun zama sanadin fāɗuwarku!
Obratiž se, ó Izraeli, cele k Hospodinu Bohu svému, nebo jsi padl příčinou nepravosti své.
2 Ku ɗauki magana tare da ku ku komo wurin Ubangiji. Ku ce masa, “Ka gafarta mana dukan zunubanmu ka kuma karɓe mu da alheri, don mu iya yabe ka da leɓunanmu.
Vezměte s sebou slova, a obraťte se k Hospodinu, a rcete jemu: Sejmi všelikou nepravost, a dej to, což dobrého jest, a budemeť se odplaceti volky rtů našich.
3 Assuriya ba za su iya cece mu ba; ba za mu hau dawakan yaƙi ba. Ba za mu ƙara ce, ‘Allolinmu’ wa abin da hannuwanmu suka yi ba, gama a gare ka ne maraya yakan sami jinƙai.”
Assurť nemůže zachovati nás, na koních nepojedeme, aniž díme více dílu rukou našich: Bůh náš; nebo v tobě smilování nalézá sirotek.
4 “Zan gyara ɓatancinsu in kuma ƙaunace su a sake, gama fushina ya juya daga gare su.
Uzdravím odvrácení jejich, budu je milovati dobrovolně; nebo odvrácen bude hněv můj od nich.
5 Zan zama kamar raɓa ga Isra’ila zai yi fure kamar lili. Kamar al’ul na Lebanon zai sa saiwarsa zuwa ƙasa;
Budu jako rosa Izraelovi, zkvetne jako lilium, a hluboce vpustí kořeny své jako Libán.
6 tohonsa za su yi girma. Darajarsa za tă zama kamar itacen zaitun, ƙanshinsa kamar al’ul na Lebanon.
Rozloží se ratoléstky jeho, a bude jako oliva okrasa jeho, a vůně jeho jako Libánská.
7 Mutane za su sāke zauna a inuwarsa. Zai haɓaka kamar ƙwayar hatsi. Zai yi fure kamar kuringa, zai zama sananne kamar ruwan inabi daga Lebanon.
Ti, kteříž by seděli pod stínem jeho, navrátí se, oživou jako obilé, a pučiti se budou jako kmen vinný, jehož památka bude jako vína Libánského.
8 Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka? Zan amsa masa in kuma lura da shi. Ni kamar koren itacen fir ne; amincinka yana fitowa daga gare ni ne.”
Efraime, což jest mi již do modl? Já vyslýchati, a patřiti budu na tě; já jsem jako jedle zelenající se, ze mneť ovoce tvé jest.
9 Wane ne yake da hikima? Zai gane waɗannan abubuwa. Hanyoyin Ubangiji daidai ne; masu adalci sukan yi tafiya a kansu, amma’yan tawaye sukan yi tuntuɓe a kansu.
Kdo jest moudrý, porozuměj těmto věcem, a rozumný poznej je; nebo přímé jsou cesty Hospodinovy, a spravedliví choditi budou po nich, přestupníci pak na nich padnou.

< Hosiya 14 >