< Hosiya 14 >

1 Ku dawo, ya Isra’ila, ga Ubangiji Allahnku. Zunubanku ne sun zama sanadin fāɗuwarku!
Israel aw, na Pathen Yahweh taengla mael laeh. Namah kathaesainah dongah ni na paloe coeng.
2 Ku ɗauki magana tare da ku ku komo wurin Ubangiji. Ku ce masa, “Ka gafarta mana dukan zunubanmu ka kuma karɓe mu da alheri, don mu iya yabe ka da leɓunanmu.
Ol te namah taengla lo lamtah BOEIPA taengla mael laeh. Amah te, “Thaesainah cungkuem he na phueih dongah hnothen he doe lamtah ka hmuilai vaito te neh kan thuung mai eh.
3 Assuriya ba za su iya cece mu ba; ba za mu hau dawakan yaƙi ba. Ba za mu ƙara ce, ‘Allolinmu’ wa abin da hannuwanmu suka yi ba, gama a gare ka ne maraya yakan sami jinƙai.”
Assyria loh kaimih n'khang moenih, marhang dongah ka ngol uh mahpawh. Namah ah cadah a haidam dongah kaimih kut kah bibi taengah kaimih kah Pathen koep ka ti uh mahpawh,” ti uh.
4 “Zan gyara ɓatancinsu in kuma ƙaunace su a sake, gama fushina ya juya daga gare su.
Amih hnukpoh te ka hoeih sak vetih amih te kothoh neh ka lungnah ni. Ka thintoek he anih lamloh mael coeng.
5 Zan zama kamar raɓa ga Isra’ila zai yi fure kamar lili. Kamar al’ul na Lebanon zai sa saiwarsa zuwa ƙasa;
Israel taengah buemtui la ka om vetih tuilipai bangla pailum ni. Lebanon bangla a yung a pael ni.
6 tohonsa za su yi girma. Darajarsa za tă zama kamar itacen zaitun, ƙanshinsa kamar al’ul na Lebanon.
A dawn yam vetih a mueithennah te olive bangla om ni. A bo khaw Lebanon bangla ul ni.
7 Mutane za su sāke zauna a inuwarsa. Zai haɓaka kamar ƙwayar hatsi. Zai yi fure kamar kuringa, zai zama sananne kamar ruwan inabi daga Lebanon.
Mael uh vetih a hlipkhup kah khosa rhoek tah cangpai neh hing uh ni. Misur bangla saitlim vetih anih poekkoepnah te Lebanon misurtui bangla om ni.
8 Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka? Zan amsa masa in kuma lura da shi. Ni kamar koren itacen fir ne; amincinka yana fitowa daga gare ni ne.”
Ephraim, muei te kai hamla balam voel nim? Kai ka doo vetih anih ka mae ni. Kai tah hmaical hing banghui ni. Na thaih te kai lamloh tueng coeng.
9 Wane ne yake da hikima? Zai gane waɗannan abubuwa. Hanyoyin Ubangiji daidai ne; masu adalci sukan yi tafiya a kansu, amma’yan tawaye sukan yi tuntuɓe a kansu.
Unim aka cueih tih he he a yakming lah ve? A yakming daengah ni BOEIPA kah a thuem longpuei te a ming eh. Aka dueng rhoek te a khuiah pongpa uh dae boekoek rhoek tah a khuiah paloe uh.

< Hosiya 14 >