< Hosiya 13 >
1 Sa’ad da Efraim ya yi magana, mutane sun yi rawan jiki; an girmama shi a cikin Isra’ila. Amma sai ya zama mai laifi na yin wa Ba’al sujada, ya kuwa mutu.
Quando Ephraim falou, houve tremores. Ele se exaltou em Israel, mas quando ele se tornou culpado através de Baal, ele morreu.
2 Yanzu sai yin zunubi a kai a kai suke; suna yin gumaka wa kansu daga azurfansu, da wayo suna sarrafa siffofi, dukansu aikin masu aikin hannu ne. Ana magana waɗannan mutane cewa, “Suna miƙa hadayar mutum su kuma sumbaci gumakan maruƙa.”
Agora eles pecam cada vez mais, e se fizeram imagens derretidas de sua prata, mesmo ídolos, de acordo com seu próprio entendimento, todos eles o trabalho dos artesãos. Dizem deles: “Eles oferecem sacrifício humano e beijam os bezerros”.
3 Saboda haka za su zama kamar hazon safiya, kamar raɓar safen da yakan kakkaɓe, kamar ƙaiƙayin da ake tankaɗe daga masussuka, kamar hayaƙin da yake fita daga taga.
Portanto, eles serão como a névoa da manhã, como o orvalho que passa cedo, como o palhiço que é conduzido com o redemoinho para fora da eira, e como a fumaça fora da chaminé.
4 “Amma ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar. Ba za ku yarda da wani Allah ba sai ni, ba wani Mai Ceto in ban da ni.
“No entanto, eu sou Yahweh, vosso Deus, da terra do Egito; e não reconhecerá nenhum deus além de mim, e, além de mim, não há salvador.
5 Na lura da ku a hamada, cikin ƙasar mai ƙunar zafi.
Eu o conheci no deserto, na terra da grande seca.
6 Sa’ad da na ciyar da su sun ƙoshi; sa’ad da suka ƙoshi, sai suka fara taƙama; sai suka manta da ni.
De acordo com seus pastos, assim eles foram preenchidos; eles estavam cheios, e seu coração estava exaltado. Portanto, eles se esqueceram de mim.
7 Saboda haka zan hau kansu kamar zaki, zan ɓuya a bakin hanya kamar damisa.
Portanto, eu sou como um leão para eles. Como um leopardo, eu me esconderei pelo caminho.
8 Kamar beyar da aka ƙwace mata’ya’yanta, zan fāɗa musu in ɓarke su. Kamar zaki zan cinye su; kamar naman jeji zan yayyage su.
Vou encontrá-los como um urso que está de luto por seus filhotes, e rasgarão a cobertura de seu coração. Aí os devorarei como uma leoa. O animal selvagem vai rasgá-los.
9 “An hallaka ku, ya Isra’ila, domin kun tayar mini, kun tayar wa mai taimakonku.
Você está destruído, Israel, porque você está contra mim, contra seu ajudante.
10 Ina sarkinku, da zai cece ku? Ina masu mulkinku cikin dukan garuruwanku, waɗanda kuka ce, ‘Ba mu sarki da shugabanni’?
Onde está seu rei agora, para que ele possa salvá-lo em todas as suas cidades? E seus juízes, dos quais você disse: “Dê-me um rei e príncipes”?
11 Saboda haka cikin fushina na ba ku sarki, kuma cikin hasalata na ɗauke shi.
Eu lhe dei um rei em minha raiva, e o levaram na minha ira.
12 An yi ajiyar laifin Efraim, aka lissafta zunubansa.
A culpa de Ephraim é armazenada. Seu pecado é armazenado.
13 Naƙuda ta zo masa kamar a mace mai haihuwa, amma shi yaro ne marar hikima; sa’ad da lokaci ya kai, ba ya zuwa inda mahaifa ta buɗe.
As tristezas de uma mulher que está de parto virão sobre ele. Ele é um filho insensato, pois quando chega a hora, ele não vem para a abertura do útero.
14 “Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol )
Eu os resgatarei do poder do Sheol. Eu os resgatarei da morte! Morte, onde estão suas pragas? Sheol, onde está sua destruição? “A compaixão será escondida dos meus olhos”. (Sheol )
15 ko da ma ya ci gaba cikin’yan’uwansa. Iskar gabas daga Ubangiji za tă zo, tana hurawa daga hamada; maɓulɓularsa za tă kafe rijiyarsa kuma ta bushe. Za a kwashi kaya masu daraja na ɗakin ajiyarsa ganima.
Embora ele seja frutífero entre seus irmãos, um vento leste virá, o sopro de Yahweh vindo do deserto; e sua mola se tornará seca, e sua fonte estará seca. Ele saqueará o depósito do tesouro.
16 Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu, domin sun tayar wa Allahnsu. Za a kashe su da takobi; za a fyaɗa ƙananansu da ƙasa, za a ɓarke matansu masu ciki.”
Samaria suportará sua culpa, pois ela se rebelou contra seu Deus. Eles cairão pela espada. Seus bebês serão despedaçados em pedaços, e suas mulheres grávidas serão rasgadas”.