< Hosiya 12 >

1 Efraim yana kiwo a kan iska; yana fafarar iskar gabas dukan yini yana riɓaɓɓanya ƙarairayi da rikici. Ya yi yarjejjeniya da Assuriya ya kuma aika wa Masar man zaitun.
Jefrem se hrani vjetrom, i ide za ustokom; svaki dan množi laž i pogibao; i hvataju vjeru s Asircem i nose ulje u Misir.
2 Ubangiji yana da ƙarar da zai kawo a kan Yahuda; zai hukunta Yaƙub bisa ga hanyoyinsa zai sāka masa bisa ga ayyukansa.
I s Judom ima Gospod parbu i pohodiæe Jakova prema putovima njegovijem, platiæe mu po djelima njegovijem.
3 A cikin mahaifa ya cafke ɗiɗɗigen ɗan’uwansa; a matsayin mutum ya yi kokawa da Allah.
U utrobi uhvati za petu brata svojega, i u sili svojoj bori se s Bogom;
4 Ya yi kokawa da mala’ika ya kuma rinjaye shi; ya yi kuka ya kuma yi roƙo don tagomashi. Ya same shi a Betel ya kuma yi magana da shi a can,
Bori se s anðelom, i nadjaèa; plaka, i moli mu se; naðe ga u Vetilju, i ondje govori s nama.
5 Ubangiji Allah Maɗaukaki, Ubangiji ne sunansa sananne!
Ali je Gospod Bog nad vojskama, Gospod mu je spomen.
6 Amma dole ku koma ga Allahnku; ku ci gaba da ƙauna da yin gaskiya, ku kuma saurari Allahnku kullum.
Ti dakle obrati se k Bogu svojemu, èuvaj milost i pravdu, i uzdaj se vazda u Boga svojega.
7 Ɗan kasuwa yana amfani da mudu marar gaskiya; yana jin daɗin cuta.
Trgovac je Jefrem, u ruci su mu mjerila lažna, milo mu je da èini krivo.
8 Efraim yana fariya yana cewa, “Ni mai arziki ne ƙwarai; na azurta. Da dukan wadatata ba za a sami wani laifi ko zunubi a gare ni ba.”
I govori Jefrem: baš se obogatih, stekoh blago, ni u kom trudu mom neæe mi naæi nepravde koja bi bila grijeh.
9 “Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar; zan sa ku sāke zauna a tentuna, kamar a kwanakin ƙayyadaddun bukukkuwanku.
A ja sam Gospod Bog tvoj od zemlje Misirske, još æu ti dati da sjediš u šatorima kao o praznicima.
10 Na yi magana da annabawa, na ba su wahayi da yawa na kuma ba da misalai ta wurinsu.”
I govoriæu preko proroka, i umnožiæu utvare, i davaæu prièu preko proroka.
11 Gileyad mugu ne? Mutanensa mutanen banza ne! Suna miƙa bijimai a Gilgal? Bagadansu za su zama tsibin duwatsu. A gonar da aka nome.
Doista je Galad bezakonje, postaše sama taština; u Galgalu prinose junce na žrtvu, i oltari su im kao gomile kamenja po brazdama na njivi mojoj.
12 Yaƙub ya gudu zuwa ƙasar Aram; Isra’ila ya yi bauta don yă sami mata, domin kuma yă biya, sai da ya yi kiwon tumaki.
I Jakov pobježe u zemlju Sirsku, i Izrailj služi za ženu, i za ženu èuva ovce.
13 Ubangiji ya yi amfani da annabi don yă fitar da Isra’ila daga Masar ta wurin annabi ya lura da shi.
I prorokom izvede Gospod Izrailja iz Misira, i prorokom èuva ga.
14 Amma Efraim ya yi muguwar tsokana da ta sa ya yi fushi; shugabansa zai ɗora musu hakkin jini a kansa kuma zai sāka masa saboda wulaƙancinsa.
Jefrem ga ljuto razgnjevi; zato æe ostaviti na njemu krv njegovu, i vratiæe mu sramotu njegovu Gospod njegov.

< Hosiya 12 >