< Hosiya 11 >
1 “Sa’ad da Isra’ila yake yaro, na ƙaunace shi, daga Masar kuma na kira ɗana.
“U-Israyeli esesengumntwana, ngangimthanda njalo indodana yami ngayikhupha eGibhithe.
2 Amma yawan kiran da na yi wa Isra’ila haka nesa da ni da suke ta yi. Suka miƙa hadaya ga Ba’al suka kuma ƙona turare ga siffofi.
Kodwa kwathi lapho u-Israyeli ngimbiza kanengi kwayikhona ehlehlela khatshana lami. Banikela imihlatshelo kuboBhali, batshisela lezifanekiso impepha.
3 Ni ne na koya wa Efraim tafiya ina kama su da hannu; amma ba su gane cewa ni ne na warkar da su ba.
Yimi engafundisa u-Efrayimi ukuhamba, ngibabambe ngezingalo; kodwa kababonanga ukuthi yimi engabelaphayo.
4 Na bishe su da linzamin alheri da tausayi, da ragamar ƙauna; Na cire karkiya daga wuyansu na kuma rusuna na ciyar da su.
Ngabakhokhela ngentambo zomusa woluntu, ngezibopho zothando; ngaba njengomuntu osusa amajogwe entanyeni zabo, ngakhothamela phansi ukuba angiphe ukudla.
5 “Ba za su koma Masar ba Assuriya kuma ba za tă yi mulki a bisansu ba saboda sun ƙi su tuba ba?
Kabayikubuyela eGibhithe na, njalo i-Asiriya kayiyikubabusa na njengoba besala ukuphenduka?
6 Takuba za su yi ta wulgawa a biranensu, za su hallaka sandunan ƙarafan ƙofofinsu su kuma kawo ƙarshen ƙulle-ƙullensu.
Izinkemba zizaphazima emadolobheni abo, zizachitha imigoqo yamasango abo ziqede amacebo abo.
7 Mutanena sun ƙudura su juye daga gare ni. Ko da ma suka yi kira ga Mafi Ɗaukaka, ta ko ƙaƙa ba zai girmama su ba.
Abantu bami bazimisele ukungihlamukela. Lanxa bekhuleka koPhezukonke kasoze abaphakamise.
8 “Yaya zan ba da kai, Efraim? Yaya zan miƙa ka, Isra’ila? Yaya zan yi da kai kamar Adma? Yaya zan yi da kai kamar Zeboyim? Zuciyata ta canja a cikina; dukan tausayina ya huru.
Ngingakukhalela kanjani, Efrayimi? Ngingakunikela kanjani, Israyeli? Ngingakuphatha kanjani njengo-Adima na? Ngingakwenza kanjani, njengoZebhoyimi na? Inhliziyo yami iguqukile phakathi kwami; isihawu sami sonke siqubukile.
9 Ba zan zartar da fushina mai zafi ba, ba kuwa zan juya in ragargaza Efraim ba. Gama ni Allah ne, ba mutum ba, Mai Tsarki a cikinku. Ba zan zo cikin fushi ba.
Kangiyikwenza okwentukuthelo yami eyesabekayo, kumbe ngiphenduke ngimqothule u-Efrayimi. Ngoba nginguNkulunkulu, hatshi umuntu, oNgcwele phakathi kwenu. Kangiyikuza ngolaka.
10 Za su bi Ubangiji; zai yi ruri kamar zaki. Sa’ad da ya yi ruri,’ya’yansa za su zo da rawan jiki daga yamma.
Bazamlandela uThixo; uzabhonga njengesilwane. Lapho esebhonga, abantwana bakhe bazakuza beqhaqhazela bevela entshonalanga.
11 Za su zo da rawan jiki kamar tsuntsaye daga Masar, kamar kurciyoyi daga Assuriya. Zan zaunar da su a cikin gidajensu,” in ji Ubangiji.
Bazakuza bevela eGibhithe beqhaqhazela njengezinyoni bevela e-Asiriya bephaphazela njengamajuba. Ngizabahlalisa emakhaya abo,” kutsho uThixo.
12 Mutanen Efraim sun kewaye ni da ƙarairayi, gidan Isra’ila da ruɗu. Mutanen Yahuda kuma suna yi wa Allah ƙin ji, har ma a kan Mai Tsarkin nan mai aminci.
“U-Efrayimi usengizingeleze ngamanga, lendlu ka-Israyeli ngenkohliso. LoJuda uluhlaza kuNkulunkulu, kanye lakuye othembekileyo oNgcwele.”