< Hosiya 10 >

1 Isra’ila kuringa ce mai yaɗuwa; ya fitar da’ya’ya wa kansa. Yayinda’ya’yan suka ƙaru, ya gina ƙarin bagadai; da ƙasarsa ta wadata, ya yi wa keɓaɓɓun duwatsu ado.
Izrael je prazna trta, sebi prinaša sad. Glede na množico svojega sadu je množil oltarje. Glede na dobroto njegove dežele so naredili čedne podobe.
2 Zuciyarsu masu ruɗu ne, yanzu kuwa dole su ɗauki laifinsu. Ubangiji zai rushe bagadansu yă kuma hallaka keɓaɓɓun duwatsunsu.
Njihovo srce je razdeljeno, sedaj bodo najdeni pomanjkljivi. Zrušil bo njihove oltarje, oplenil njihove podobe.
3 Sa’an nan za su ce, “Ba mu da sarki domin ba mu girmama Ubangiji ba. Amma ko da ma muna da sarki, me zai yi mana?”
Kajti sedaj bodo rekli: ›Nimamo kralja, ker se nismo bali Gospoda. Kaj naj bi nam torej storil kralj?‹
4 Sun yi alkawura masu yawa, suka yi rantsuwar ƙarya da kuma yarjejjeniyoyi; saboda haka ƙararraki suka taso kamar ciyayi masu dafi da aka nome a gona.
Govorili so besede, lažno prisegali pri sklepanju zaveze. Tako sodba poganja kakor pikasti mišjak na brazdah polja.
5 Mutanen da suke zama a Samariya suna tsoro saboda gunki maraƙin Bet-Awen. Mutanensa za su yi makokinsa, haka ma firistocinsa matsafa, waɗanda suka yi farin ciki a kan darajarsa, don an ɗauke ta daga gare su aka kai ta zaman bauta.
Prebivalci Samarije bodo trepetali zaradi telet Bet Avena, kajti ljudstvo le-teh bo nad tem žalovalo in duhovniki le-teh, ki so se ob tem veselili, [bodo trepetali] zaradi slave [bogov zlatih telet], zato ker je ta odšla od njih.
6 Za a ɗauke shi a kai Assuriya kamar gandu wa babban sarki. Efraim zai sha kunya; Isra’ila zai sha kunya saboda gumakan itacensa.
Prav tako bo le-to odneseno v Asirijo za darilo kralju Jarebu. Efrájim bo prejel sramoto in Izrael se bo sramoval svojega lastnega nasveta.
7 Samariya da sarkinta za su ɓace kamar kumfa a bisa ruwaye.
Glede Samarije, njen kralj je odsekan kakor pena na vodi.
8 Za a hallaka masujadai kan tudu na mugunta zunubin Isra’ila ne. Ƙayayuwa da sarƙaƙƙiya za su yi girma su rufe bagadansu. Sa’an nan za su ce wa duwatsu, “Ku rufe mu!” Ga tuddai kuma, “Ku fāɗo a kanmu!”
Prav tako bodo uničeni visoki kraji Avena, Izraelov greh. Trnje in osat bosta pognala na njihovih oltarjih in goram bodo rekli: »Pokrijte nas« in hribom: »Padite na nas.«
9 “Tun daga kwanakin Gibeya, kun yi zunubi, ya Isra’ila, a can kuwa kuka ci gaba. Yaƙi bai cimma masu aikata mugunta a Gibeya ba?
Oh Izrael, grešil si od dni Gíbee. Tam so stali, bitka v Gíbei zoper otroke krivičnosti jih ni dosegla.
10 Sa’ad da na ga dama, zan hukunta su; al’ummai za su taru su yi gāba da su don su daure su saboda zunubansu da suka riɓanya.
Po moji želji je, da naj jih kaznujem, in ljudstvo se bo zbralo zoper njih, ko se bodo zvezali v svojih dveh brazdah.
11 Efraim horarriyar karsana ce mai son sussuka; saboda haka zan sa karkiya a kyakkyawan wuyanta. Zan bi da Efraim, Dole Yahuda yă yi noma, dole kuma Yaƙub yă ja garman noma.
Efrájim je kakor telica, ki je poučena in rada mendra žito, toda jaz sem šel čez njen lepi vrat. Efrájima bom pripravil, da jaha, Juda bo oral, Jakob pa bo branal.
12 Ku shuka wa kanku adalci, ku girbe’ya’yan jinƙai marar ƙarewa, ku kuma nome ƙasar da ba a nome ba; gama lokaci ne na neman Ubangiji, sai ya zo ya zubo adalci a kanku.
Sejte si v pravičnosti, žanjite v usmiljenju, pobranajte svoja neposejana tla, kajti čas je, da iščete Gospoda, dokler ne pride in na vas dežuje pravičnost.
13 Amma kun shuka mugunta, kuka girbe mugu kuka ci’ya’yan ruɗu. Domin kun dogara da ƙarfinku da kuma a jarumawanku masu yawa,
Orali ste zlobnost, želi ste krivičnost, jedli ste sad laži, ker ste zaupali v svojo pot in v množico svojih mogočnih mož.
14 hayaniyar yaƙi za tă tashi gāba da mutanenku, saboda a ragargaza kagaranku, kamar yadda Shalman ya ragargaza Bet-Arbel a ranar yaƙi, sa’ad da aka fyaɗa uwaye tare da’ya’yansu da ƙasa.
Zato bo med tvojim ljudstvom vstal nemir in vse tvoje trdnjave bodo oplenjene, kakor je na dan bitke Šalmán oplenil Bet Arbeél. Mati je bila raztreščena na koščke na svojih otrocih.
15 Haka zai faru da kai, ya Betel, domin muguntarka ta yi yawa. Sa’ad da wannan rana ta zo, za a hallaka sarkin Isra’ila ƙaƙaf.
Tako vam bo storil Betel zaradi vaše velike zlobnosti. Zjutraj bo Izraelov kralj popolnoma iztrebljen.

< Hosiya 10 >