< Hosiya 10 >

1 Isra’ila kuringa ce mai yaɗuwa; ya fitar da’ya’ya wa kansa. Yayinda’ya’yan suka ƙaru, ya gina ƙarin bagadai; da ƙasarsa ta wadata, ya yi wa keɓaɓɓun duwatsu ado.
Израиљ је празна лоза винова, оставља род за се; што више рода има, то више умножава олтаре; што му је боља земља, то више кити ликове.
2 Zuciyarsu masu ruɗu ne, yanzu kuwa dole su ɗauki laifinsu. Ubangiji zai rushe bagadansu yă kuma hallaka keɓaɓɓun duwatsunsu.
Срце им је раздељено, зато су криви; Он ће оборити олтаре њихове, поломиће ликове њихове.
3 Sa’an nan za su ce, “Ba mu da sarki domin ba mu girmama Ubangiji ba. Amma ko da ma muna da sarki, me zai yi mana?”
Јер сада говоре: Немамо цара; не бојимо се Господа; и шта би нам учинио цар?
4 Sun yi alkawura masu yawa, suka yi rantsuwar ƙarya da kuma yarjejjeniyoyi; saboda haka ƙararraki suka taso kamar ciyayi masu dafi da aka nome a gona.
Говоре речи кунући се лажно кад уговарају веру, и суд као отров расте у браздама на њиви мојој.
5 Mutanen da suke zama a Samariya suna tsoro saboda gunki maraƙin Bet-Awen. Mutanensa za su yi makokinsa, haka ma firistocinsa matsafa, waɗanda suka yi farin ciki a kan darajarsa, don an ɗauke ta daga gare su aka kai ta zaman bauta.
За јунице вет-авенске уплашиће се становници самаријски; јер ће за њима жалити народ њихов, и свештеници њихови, који им се радоваху, јер ће слава њихова отићи од њих.
6 Za a ɗauke shi a kai Assuriya kamar gandu wa babban sarki. Efraim zai sha kunya; Isra’ila zai sha kunya saboda gumakan itacensa.
И он ће сам бити одведен у Асирску на дар цару браничу; Јефрема ће попасти стид, и Израиљ ће се осрамотити намером својом.
7 Samariya da sarkinta za su ɓace kamar kumfa a bisa ruwaye.
Цара ће самаријског нестати као пене поврх воде.
8 Za a hallaka masujadai kan tudu na mugunta zunubin Isra’ila ne. Ƙayayuwa da sarƙaƙƙiya za su yi girma su rufe bagadansu. Sa’an nan za su ce wa duwatsu, “Ku rufe mu!” Ga tuddai kuma, “Ku fāɗo a kanmu!”
И обориће се висине авенске, грех Израиљев; трње ће и чкаљ расти по олтарима њиховим, и говориће горама: Покријте нас, и хумовима: Падните на нас.
9 “Tun daga kwanakin Gibeya, kun yi zunubi, ya Isra’ila, a can kuwa kuka ci gaba. Yaƙi bai cimma masu aikata mugunta a Gibeya ba?
Од времена гавајског грешио си, Израиљу; онде осташе, не стиже их у Гаваји рат на безаконике.
10 Sa’ad da na ga dama, zan hukunta su; al’ummai za su taru su yi gāba da su don su daure su saboda zunubansu da suka riɓanya.
По својој ћу их вољи покарати, и народи ће се скупити на њих да их заробе за двојако безакоње њихово.
11 Efraim horarriyar karsana ce mai son sussuka; saboda haka zan sa karkiya a kyakkyawan wuyanta. Zan bi da Efraim, Dole Yahuda yă yi noma, dole kuma Yaƙub yă ja garman noma.
Јефрем је јуница научена, која радо врше; али ћу јој доћи на лепи врат; упрегнућу Јефрема, Јуда ће орати, Јаков ће повлачити.
12 Ku shuka wa kanku adalci, ku girbe’ya’yan jinƙai marar ƙarewa, ku kuma nome ƙasar da ba a nome ba; gama lokaci ne na neman Ubangiji, sai ya zo ya zubo adalci a kanku.
Сејте правду, жећете милост; орите крчевину, јер је време да тражите Господа, да би дошао и подаждио вам правдом.
13 Amma kun shuka mugunta, kuka girbe mugu kuka ci’ya’yan ruɗu. Domin kun dogara da ƙarfinku da kuma a jarumawanku masu yawa,
Орасте безбожност, жесте безакоње, једосте плод од лажи; јер си се поуздао у свој пут, у мноштво својих јунака.
14 hayaniyar yaƙi za tă tashi gāba da mutanenku, saboda a ragargaza kagaranku, kamar yadda Shalman ya ragargaza Bet-Arbel a ranar yaƙi, sa’ad da aka fyaɗa uwaye tare da’ya’yansu da ƙasa.
Зато ће се подигнути врева међу твојим народом, и сви ће се градови твоји раскопати као што Салман раскопа Вет-Арвел кад беше рат, мајка би размрскана са синовима.
15 Haka zai faru da kai, ya Betel, domin muguntarka ta yi yawa. Sa’ad da wannan rana ta zo, za a hallaka sarkin Isra’ila ƙaƙaf.
Тако ће вам учинити Ветиљ за велику злоћу вашу; зором ће погинути цар Израиљев.

< Hosiya 10 >