< Hosiya 1 >
1 Maganar Ubangiji da ta zo wa Hosiya ɗan Beyeri a zamanin mulkin Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya, sarakunan Yahuda, da zamanin mulkin Yerobowam ɗan Yowash sarkin Isra’ila.
Uzziya, Yotam, Ahaz ve Hizkiya'nın Yahuda'da ve Yehoaş oğlu Yarovam'ın İsrail'de krallık ettiği dönemde RAB'bin Beeri oğlu Hoşea'ya bildirdiği sözler.
2 Sa’ad da Ubangiji ya fara magana ta wurin Hosiya, Ubangiji ya ce masa, “Ka tafi, ka auro wa kanka mazinaciya da’ya’yan da aka haifa ta hanyar rashin aminci, domin ƙasar tana da laifin mummunan zina ta wurin rabuwa da Ubangiji.”
RAB Hoşea aracılığıyla konuşmaya başladığında ona şöyle dedi: “Git, kötü bir kadınla evlen, ondan zina çocukların olsun. Çünkü ülke halkı benden ayrılarak adice zina ediyor.”
3 Saboda haka sai ya auri Gomer’yar Dibilayim, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa namiji.
Böylece Hoşea gidip Divlayim'in kızı Gomer'le evlendi. Kadın hamile kalıp kendisine bir oğul doğurdu.
4 Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba shi suna Yezireyel, domin ba da daɗewa ba zan hukunta gidan Yehu saboda kisan da aka yi a Yezireyel, zan kuma kawo ƙarshen mulkin Isra’ila.
RAB Hoşea'ya, “Çocuğun adını Yizreel koy” dedi, “Çünkü çok geçmeden Yizreel'de dökülen kanın öcünü Yehu soyundan alacağım. İsrail krallığının sonunu getireceğim.
5 A wannan rana zan karye ƙarfin Isra’ila a Kwarin Yezireyel.”
Ve o gün Yizreel Vadisi'nde İsrail'in yayını kıracağım.”
6 Gomer ta sāke ɗauki ciki ta kuma haifi’ya mace. Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba ta suna, Lo-Ruhama, gama ba zan ƙara nuna wa gidan Isra’ila ƙauna ba, har da zan gafarta musu.
Gomer yine hamile kaldı ve bir kız doğurdu. RAB Hoşea'ya, “Adını Lo-Ruhama koy” dedi, “Çünkü artık İsrail soyuna acımayacağım, onları bağışlamayacağım.
7 Duk da haka zan nuna ƙauna ga gidan Yahuda; zan kuma cece su, ba da baka, takobi ko yaƙi ba, ko ta wurin dawakai, ko masu hawan dawakai ba, sai ko ta wurin Ubangiji Allahnsu.”
Ancak Yahuda soyuna merhamet edeceğim. Ben kurtaracağım onları, ama yay, kılıç, savaş, at ve atlılar aracılığıyla değil, kendi aracılığımla.”
8 Bayan ta yaye Lo-Ruhama, sai Gomer ta sāke haifi wani ɗa namiji.
Gomer Lo-Ruhama'yı sütten kesince yine hamile kaldı ve bir oğul doğurdu.
9 Sai Ubangiji ya ce, “Ka ba shi suna Lo-Ammi, gama ku ba mutanena ba ne, ni kuma ba Allahnku ba ne.
RAB Hoşea'ya, “Adını Lo-Ammi koy” dedi, “Çünkü siz benim halkım değilsiniz, ben de sizin Tanrınız değilim.
10 “Duk da haka Isra’ilawa za su zama kamar yashi a bakin teku, da ba za a iya aunawa ko a ƙirga ba. A inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba ne,’ za a kira su ‘’ya’yan Allah mai rai.’
“Yine de İsrailliler'in sayısı denizin kumu gibi sayılamaz, ölçülemez olacak. Kendilerine, ‘Siz halkım değilsiniz’ denilen yerde, ‘Yaşayan Tanrı'nın çocuklarısınız’ denecek.
11 Mutanen Yahuda da mutanen Isra’ila za su sāke haɗu su zama ɗaya, za su kuma naɗa shugaba guda su kuma fita daga ƙasar, gama ranar za tă zama mai girma wa Yezireyel.
Yahuda ve İsrail halkları yeniden birleşecek. Başlarına tek önder atayacaklar. Ülkeden çıkacaklar. Çünkü Yizreel günü büyük bir gün olacak.