< Hosiya 1 >

1 Maganar Ubangiji da ta zo wa Hosiya ɗan Beyeri a zamanin mulkin Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya, sarakunan Yahuda, da zamanin mulkin Yerobowam ɗan Yowash sarkin Isra’ila.
K A OLELO a Iehova ia Hosea, ke keiki a Beeri, i na la o Uria, o Iotama, o Ahaza, a o Hezekia, na'lii o ka Iuda; a i na la o leroboama ke keiki a Ioasa, ke alii o ka Iseraela.
2 Sa’ad da Ubangiji ya fara magana ta wurin Hosiya, Ubangiji ya ce masa, “Ka tafi, ka auro wa kanka mazinaciya da’ya’yan da aka haifa ta hanyar rashin aminci, domin ƙasar tana da laifin mummunan zina ta wurin rabuwa da Ubangiji.”
O ka mua o ka olelo a Iehova ma Hosea. Olelo mai la o Iehova ia Hosea, e hele oe, a e lawe i wahine moe kolohe nau, a i na keiki moe kolohe hoi: no ka mea, ua moe kolohe nui ko ka aina, i ka haalele ana ia Iehova.
3 Saboda haka sai ya auri Gomer’yar Dibilayim, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa namiji.
A hele aku la ia, a lawe ia Gomera, ke kaikamahine a Dibelaima; a hapai ae la oia, a hanau mai la he keikikane nana.
4 Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba shi suna Yezireyel, domin ba da daɗewa ba zan hukunta gidan Yehu saboda kisan da aka yi a Yezireyel, zan kuma kawo ƙarshen mulkin Isra’ila.
A olelo mai la o Iehova ia ia, e kapa aku i kona inoa, o Iezereela; no ka mea, aole liuliu aku, a e hoopai aku au i ke koko o Iezereela maluna o ko ka hale o Iehu; a e hoopau auanei au i ke aupuni o ko ka hale o ka Iseraela.
5 A wannan rana zan karye ƙarfin Isra’ila a Kwarin Yezireyel.”
A i kela manawa e haki no ia'u ke kikoo o ka Iseraela ma ka papu o Iezereela.
6 Gomer ta sāke ɗauki ciki ta kuma haifi’ya mace. Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba ta suna, Lo-Ruhama, gama ba zan ƙara nuna wa gidan Isra’ila ƙauna ba, har da zan gafarta musu.
Hapai hou ae la oia, a hanau mai la, he kaikamahine. Olelo mai ke Akua ia ia, e kapa aku i kona inoa, o Loruhama, no ka mea, aole au e aloha hou aku i ko. ka hale o ka Iseraela; aka, e lawe loa aku au ia lakou.
7 Duk da haka zan nuna ƙauna ga gidan Yahuda; zan kuma cece su, ba da baka, takobi ko yaƙi ba, ko ta wurin dawakai, ko masu hawan dawakai ba, sai ko ta wurin Ubangiji Allahnsu.”
Aka, e aloha aku au i ko ka hale o ka Iuda, a e hoola aku au ia lakou ma o Iehova la ko lakou Akua; aole au e hoola ia lakou ma ke kikoo, a me ka pahikaua; aole ma ke kaua, aole hoi ma na lio, a ma na hoohololio.
8 Bayan ta yaye Lo-Ruhama, sai Gomer ta sāke haifi wani ɗa namiji.
A i ka wa i ukuhi aku ai oia ia Loruhama, hapai ae la oia, a hanau mai he keikikane.
9 Sai Ubangiji ya ce, “Ka ba shi suna Lo-Ammi, gama ku ba mutanena ba ne, ni kuma ba Allahnku ba ne.
I mai la ke Akua, E kapa aku i kona inoa, o Loami; no ka mea, aole oukou he poe kanaka no'u, aole auanei hoi au he Akua no oukou.
10 “Duk da haka Isra’ilawa za su zama kamar yashi a bakin teku, da ba za a iya aunawa ko a ƙirga ba. A inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba ne,’ za a kira su ‘’ya’yan Allah mai rai.’
Aka, e like auanei ka lehulehu o na mamo a Iseraela, me ke one o ke kai, aole e hiki ke anaia, aole hoi ke heluia; a ma kahi i oleloia'i lakou, Aole o ko'u poe kanaka oukou, malaila e oleloia'i lakou, He poe keiki oukou na ke Akua ola.
11 Mutanen Yahuda da mutanen Isra’ila za su sāke haɗu su zama ɗaya, za su kuma naɗa shugaba guda su kuma fita daga ƙasar, gama ranar za tă zama mai girma wa Yezireyel.
A e hoakoakoaia mai na mamo a Iuda, a me na mamo a Iseraela, ma kahi hookahi, a e hoonoho lakou i hookahi alii no lakou; a e pii ae la lakou mai ka aina mai; no ka mea, nani ka manawa o Iezereela.

< Hosiya 1 >