< Ibraniyawa 1 >

1 A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
Mumasuba akunyuma Lesa walikwamba kubamashali betu tunkanda twingi kayi munshila shashiyana shiyana kupitila mubashinshimi.
2 amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Nomba mucindi cino camapwililisho Lesa latwambilinga kupitila mu Mwanendi, ngwalasebensesha pa kulenga kwilu ne cishi ca panshi, kayi engwalasala kwambeti pa cindi ca mapwililisho bintu byonse bikabe byakendi. (aiōn g165)
3 Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
Kubekema kwa bulemuneno bwa Lesa kulabonekelenga mu Mwanendi, kayi ewakoshana ne Lesa, ewabikwabilila bintu byonse kupitila mumaswi akendi angofu. Mpwalatusambisha bwipishi walaya kwikala Kwilu kucikasa calulyo ca Bwami bwa Lesa.
4 Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
Mwanendi Lesa nimukulene kupita bangelo, pakwinga lina ndyakute lyapita maina abangelo.
5 Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
Pakwinga kufumowa kaindi paliya mungelo Lesa ngwalambileti, “Njobe Mwaname lelo ame njame Baiso” Lesa uliya kwambilapo mungelo naba umo kwambeti, “Ninkabe Baishi neye nakabe Mwaname.”
6 Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
Nomba Lesa mpwalikutuma Mwanendi wakusomona pa cishi ca panshi walambeti, “Bangelo ba Lesa bonse bela kumukambilila”
7 Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
Nomba kwamba sha bangelo Lesa walambeti, “Nkute kusandula bangelo kuba lukupwe kayi nkute kusandula basebenshi bakendi kuba nsakamwenge sha mulilo.”
8 Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Nomba ku Mwanendi, Lesa walambeti, “Obe Lesa, bwami bwakobe nteti bukapwe! Nukendeleshe bantu bakobe mubululami. (aiōn g165)
9 Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
Walasuna bululami ne kupela bwipishi. Neco ame Lesa wakobe, ndakusala ne kukupa bulemu bunene kupita banobe bonse ne kukunanika mafuta akondelesha.”
10 Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Kayi Lesa walambeti, “Obe Mwami pakutanguna njobe walalenga cishi capanshi kayi ne makasa akobe walalenga kwilu.”
11 Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Ibi nibikapwe, nsombi obe nukabengaponga cindi conse. Byonse nibikakuluketi byakufwala.
12 Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
Nukabipete pete pamo, eti munganjo. Kayi nibikashinte kubeti byakufwala. Nsombi amwe nkamushinti sobwe, nkamubelenge byaka byenu pakwinga buyumi bwenu nkabupu.
13 Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
Lesa nkalambilapo umo wa bangelo kwambeti, “Ikala ku cikasa cakame ca lulyo mpaka nanshi nkakome balwani bakobe bakabe cakulyatapo myendo yakobe!”
14 Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?
“Sena bangelo bonse nteyo mishimu ikute kutumwa ne Lesa kuya kusebensela bantu beti bakapuluke?”

< Ibraniyawa 1 >