< Ibraniyawa 1 >

1 A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
Omwanya gunu gwatulile Nyamuanga alomaga na bhajaji bheswe okulabhila kubhalagi mwanya mwamfu kwa njila nyamfu.
2 amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Nawe kunsiku jinu chinajo, Nyamuanga kaloma neswe okulabhila ku Mwana, unu amuteewo kubha muli wo mwandu we bhinu bhyona, no kulabhila kumwene amogele echalo. (aiōn g165)
3 Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
Omwana wae ni bhwelu bhwa likushyo lyae, intugwa ya agali ya kasimukiye kaye, unu kagendelesha ebhinu bhyona kwa ligambo lya managa gae. Ejile akumisha echokwesha ebhibhibhi, enyanjile mukubhoko kwe bhulyo kwo bhuinga ingulu eyo.
4 Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
Abhee wa nsonga kukila bhamalaika, lwakutyo lwa lisina linu aliye omwandu lililyakisi okukila lisina lyebhwe.
5 Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
Kulwokubha ni kumalaika ki elabhile okwaikati, “Awe nawe omwana wani, lelo nabha esomwana? “Na lindi, Enibha esemwene kumwene, no mwene kabha mwana wani?”
6 Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
Nalindi, omwanya gunu Nyamuanga amuletele omwibhulwa wo kwamba muchalo, kaikati,” Bhamalaika bhona bha Nyamuanga nibhusibhusi bhamwifukamile.”
7 Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
Kubha malaika kaikati,”Omwene unu kakola bhamalaika bhae kubha myoyo, na bhafulubhendi bhae kubha mbesi jamulilo.”
8 Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Nawe ingulu yo Mwana kaikati,”Echitebhe chao echaing'oma, Nyamuanga, ni chakakajanende na kajanende. Insimbo yao yo bhukama ni nsimbo yo bhulengelesi. (aiōn g165)
9 Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
Owenda obhulengelesi no oubhiililwa no bhunyamusi bhwe bhilagilo, kulwejo Nyamuanga, Nyamuanga wao, amakubhambaga amafuta ga likondelewe okukila abhejanyu.”
10 Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Hao kubhwambilo, Latabhugenyi, ateewo omusingi gwe chalo. No lwile nimilimu ja mabhoko gawo.
11 Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Bhiliwao, nawe awe uligendelela. Jona jilikota lwa jingubho.
12 Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
Ulijifunya funya lwa likoti, na jiliinduka lwe bhifwalo. Nawe awe ni uliya uliya, ne miyaka jao jitaliwao.”
13 Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
Nawe ni kumalaika ki unu Nyamuanga aikile mwanya gwona gwona, “Inyanja mukubhoko kwani kwe bhulyo okukinga anu abhasoko bhao kubha chitebhe cha magulu gao”?
14 Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?
Angu, bhamalaika bhona bhatali mioyo jinu jitumilwe okubhafulubhendela no kubhabhika bhanu bhalilya omwandu gwo kuchungulwa?

< Ibraniyawa 1 >