< Ibraniyawa 8 >

1 Abin da muke magana a nan shi ne, muna da irin wannan babban firist, wanda ya zauna a hannun dama na kursiyin Maɗaukaki a sama,
Ninia sia: su bai da agoane diala. Ninia Gobele Salasu Ouligisu Dunu da esala. E da Hadigi Hinadafa Hebene diasu ganodini esala, amo Ea lobodafa la: ididili fi esala.
2 wanda yake hidima a cikin wuri mai tsarki, tabanakul na gaskiya wanda Ubangiji ne ya kafa, ba mutum ba.
E da Hadigidafa Momei Sesei, amo da abula diasudafa, dunuga hame gagui be Hina Gode Hi gagui, amo ganodini E da Gobele Salasu Ouligisu Dunu hawa: hamonana.
3 Da yake dole kowane babban firist da aka naɗa yă miƙa baye-baye da hadayu, haka ma wannan ya bukaci yă kasance da abin da zai miƙa.
Osobo bagade dunu ilia da gobele salasu Ouligisu dunu, ohe fi gobele salasu Godema imunusa: ilegesa. Amola ninia Gobele Salasu Ouligisu Dunu da Godema liligi imunu defea.
4 Da a ce yana a duniya ne, da bai zama firist ba, domin a nan akwai mutanen da doka ta naɗa don su miƙa baye-baye.
Yesu da osobo bagadega esala ganiaba, eno gobele salasu dunu da Yu Sema defele gobele salasu hamonanebeba: le, Yesu da gobele salasu dunu hamosu hame hamona: noba.
5 Suna hidima a cikin tsattsarkan wuri wanda yake hoto da kuma siffar abin da yake cikin sama. Shi ya sa aka gargaɗi Musa sa’ad da yana dab da gina tabanakul cewa, “Ka lura fa, ka yi kome daidai bisa ga zānen da aka nuna maka a kan dutsen.”
Osobo bagade gobele salasu dunu ilia hawa: hamosu da fedege agoane Gobele Salasu Dunu hawa: hamosudafa Hebene ganodini hamonanebe olelesa. Mousese ea hou defele. E da Abula Diasu gagumusa: dawa: laloba, Gode da amane sia: i “Dawa: ma! Liligi huluane amo Na da goumiba: le dima olelei, amo mae giadofale defele hamoma!”
6 Amma hidimar da Yesu ya karɓa tana da fifiko a kan tasu, kamar yadda alkawarin da shi ne yake matsakanci ya fi na dā fifiko nesa, an kuma kafa shi a kan alkawura mafi kyau.
Be wali, Sema amo Yesu da Gode amola Ea fi, amo gousa: musa: hamoi amo da siba gousa: su baligi dagoi. Amo defele, Gobele Salasu Dunu hawa: hamosu amo Gode da Yesuma i, amo amola da musa: gobele salasu dunu hawa: hamosu baligi dagoi.
7 Gama da a ce alkawari na fari ba shi da wani laifi, da ba sai an sāke neman wani ba.
Musa: gousa: su Sema da ida: idafa ba: loba, Gode da eno gaheabolo imunu hamedeiwane ba: la: loba.
8 Amma Allah ya sami mutane da laifi ya ce, “Ina gaya muku lokaci yana zuwa, sa’ad da zan yi sabon alkawari da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
Be Gode da Ea fi dunu ilia giadofai hamonanebe ba: i. E da amane sia: i, “Hinadafa da amane sia: sa, ‘Eso da misunu, amoga Na da gousa: su Sema eno, Isala: ili fi dunu amola Yuda fi dunu, Nama gousa: musa: hamomu.
9 Ba zai zama kamar irin alkawarin da na yi da kakanni-kakanninsu sa’ad da na kama hannunsu don in fitar da su daga Masar ba, domin ba su yi aminci da alkawarina ba, sai na juya musu baya, in ji Ubangiji.
Amo gaheabolo gousa: su Sema da musa: Sema Na da ilia aowalalima hamoi liligi agoai hame ba: mu. Na da amo esoga, ilia aowalali Idibidi soge yolesimusa: gadili oule asi. Be musa: gousa: su Sema ilia yolesibiba: le, ili da Na amola yolesi.
10 Wannan shi ne alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila, bayan lokacin nan, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu. Zan zama Allahnsu, su kuwa za su zama mutanena.
Be Na da hobea gousa: su Sema gaheabolo Isala: ili dunu fi ilima imunu amane. Na Sema Na da ilia asigi dawa: su amo ganodini salimu. Na da Na Sema ilia dogo da: iya dedemu. Amasea, Na da ilia Gode esalumu. Amola ilia da Na fi dunu esalumu.
11 Mutum ba zai ƙara koya wa maƙwabcinsa ba, balle mutum yă ce wa ɗan’uwansa, ‘Ka san Ubangiji,’ domin dukansu za su san ni, daga ƙaraminsu zuwa babba.
Ilia huluane, dunu fonobahadi amola dunu bagade, da Na dawa: mu. Amaiba: le, ilia na: iyado amola ilia fi dunu, ilima, ‘Hinadafa Ea hou dawa: ma!’ amo sia: mu da bai hamedei ilia agoane ba: mu.
12 Gama zan gafarta muguntarsu ba zan kuma ƙara tuna da zunubansu ba.”
Ilia ledo hou Na da gogolema: ne olofomu amola ilia wadela: i hou Na da gogolemu!’”
13 Ta wurin kira wannan alkawari “sabo,” ya mai da na farin tsoho ke nan; abin da yake tsoho yana kuma daɗa tsufa, zai shuɗe nan ba da daɗewa ba.
Gode da Sema gaheabolo imunu sia: beba: le, E da musa: i liligi da hea: i dagoi olelesa. Hea: i hamoi liligi da gufia: ne gala: iba: le, hedolo mugululi hamedafa ba: mu.

< Ibraniyawa 8 >