< Ibraniyawa 7 >

1 Wannan Melkizedek sarkin Salem ne da kuma firist na Allah Mafi Ɗaukaka. Shi ne ya sadu da Ibrahim ya albarkace shi sa’ad da Ibrahim ya dawowa daga cin nasara a bisa sarakuna,
Lulyale ndiki Melkizedeki, ntwa ghwa Salemu, n'tekesi ghwa Nguluve alikukyanya, juno alyatang'ine nu Aburahamu yeigomoka ahumile kubuda ghwope akamfunulila.
2 Ibrahim kuwa ya ba shi kashi ɗaya bisa goma na kome. Ma’anar sunan Melkizedek ita ce, “sarkin adalci.” Amma da yake Salem yana nufin “salama,” shi kuma “Sarkin salama” ne.
U Aburahamu akampela kimo mu kijigho kino alya mhejile ujilani ghwa mwene “Melkizedeki” kwekuuti” bntwa ghwa kyang'haani” kange “ntwa ghwa Salemu” juno ghwa “ntwa ghwa lutengano.”
3 Ba shi da mahaifi ko mahaifiya, ba shi da asali, ba shi da farko ko ƙarshe, shi dai kamar Ɗan Allah ne kuma firist ne har abada.
Nsila nhaata, nsila ng'ina, nsila va pasi, nsila vutengulilo vwa kighono nambe vusililo vwa mikalile gha mwene. Pa uluo, isighala n'tekesi ghwa kuvusila nakusila, hwene mwana ghwa Nguluve.
4 Ku dubi irin girman da Melkizedek mana. Ko kakanmu Ibrahim ma ya ba shi kashi ɗaya bisa goma na ganima!
Lino sagha vule umuunhu uju vule mbaha. umpafi viitu uAbrahamu akampela kimo mu kijigho mu finu fino akatolile muvulugu.
5 Yanzu doka ta umarci zuriyar Lawi waɗanda suka zama firistoci su karɓi kashi ɗaya bisa goma daga wurin mutane, wato,’yan’uwansu, ko da yake’yan’uwansu zuriyar Ibrahim ne.
Nuvwa kyang'haani, lukolo lwa Walawi, vano vakupile i ofisi sa vatekesi valyale ni ndaghilo kuhuma muvanya ndaghilo kukong'ania mukivalilo kimo ku kijigho kuhuma kwa muunhu, vano ve, kuhuma kuva Israeili vanine, palikimo nakuuti aveene, kange, lwe lukolo kuhuma kwa Abrahamu.
6 Ko da yake Melkizedek ba daga zuriyar Lawi ba ne, duk da haka Ibrahim ya ba shi kashi ɗaya bisa goma na abin da yake da shi, Melkizedek kuwa ya sa masa albarka, shi da aka yi wa alkawura.
Looli uMelkizedeki, juno nalyale nulukolo kuhuma ku va Lawi, alyupile ikivalilo kimo mu kijigho kimo kuhuma kwa Abrahamu, pe akamfunulila, umwene alyale nulu fingo
7 Kowa ya sani cewa na gaba shi yake sa wa na baya albarka.
Apuo najikanilue kuuti umuunhu un'debe ifunulivua nu ngoyo.
8 Firistoci ake ba wa kashi ɗaya bisa goma na abin da mutane suke samu. Amma dukan firistoci sukan mutu, sai dai Melkizedek, kuma nassi ya ce yana da rai.
Ku mbombo iji umuunhu ikwupila ikivalilo kimo mu kijigho kimo ilifua ikighono kimo, looli mu mbombo ijinge jumo juno alyupile kimo mu kijigho kimo kwa Abrahamu, vakamwolelela hwene nyavukalo.
9 Ana ma iya cewa zuriyar Lawi, mai karɓar kashi ɗaya bisa goma daga mutane, ya ba da kashi ɗaya bisa goma ta wurin Ibrahim,
Namuhwanikisio sa njovele, uLawi juno alyupile ikivalilo kimo mu kijigho kimo, kange alyahombile kimo mu kijigho kimo kwa Aburahamu,
10 wannan ya kasance haka domin an haifi Lawi daga baya a iyalin Ibrahim wanda ya ba wa Melkizedek kashi ɗaya bisa goma.
ulwakuva u Lawi alyale mu mavingo fya va nhaata vvake Abrahamu unsiki Melkizedeki pano alyatang'ine nu Abrahamu.
11 Ko da yake Dokar Musa ta ce dole firistoci su kasance zuriyar Lawi, waɗannan firistoci ba su iya sa wani yă zama cikakke ba. Saboda akwai bukata wani firist kamar Melkizedek ya zo, a maimakon wani daga iyalin Haruna.
Lino ndavule uvukwilani lukaghwesisie kukila kwa n'tekesi u Lawi, (pa uluo pasi pa mwene avanu vikupila indaghilo), kulyale nuvufumbue vuliku kukila kwa ntekesi ujunge kukwima pa mbele pa kihwanikisio ikya Melikizedeki, kenge na kwekukemelua mufupinyua fya Haruni?
12 Gama in aka canja yadda ake zaɓan firist, dole a canja Dokar ita ma.
Lino untekesi angagaluke, pejilondua na sindaghilo si hambung'ane.
13 Mutumin da muke wannan zance a kai, ai, shi na wata kabila ce dabam, wadda ba wani daga kabilar da ya taɓa yin hidima a bagade.
Kwajumo juno amasio agha ghakajovilue vwimila vwa kikolo kinge, kuhuma kwa mwene nakwale juno alyimile pa litekelo.
14 Kowa ya san cewa Ubangijinmu ya fito ne daga zuriyar Yahuda ne, kuma Musa bai taɓa ce firistoci za su fito daga wannan kabila ba.
Lino luli pavuvalafu kuuti uNtwa ghwitu alyahumile mwa Yuda, ikisina kino uMusa nakatambulagha avatekesi
15 Canjin nan a Dokar Allah ya ƙara fitowa fili da wani firist dabam wanda yake kamar Melkizedek ya bayyana.
Nagha ghano tujova ghalipavugholofu ulwakuti un'tekesi ujunge ihumila kukihwanikisio kya Mmelkizedeki.
16 Ya zama firist ne ba saboda ya cika wata ƙa’ida ta zama zuriyar Lawi ba, sai dai bisa ga ikon ran da ba a iya hallakawa.
Untekesi umpia uju naghejumo juno ulwalo lwa ndaghilo silivwimila vwa kikolo kya muunhu, looli ulwalo lwa ngufu sa mikalile ghano naghighela ku nangika.
17 Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Lilno amalembi gha vwolesi vwimila umwene: “Uve ulintekesi kuvusila na kusila pambele pa kihwanikisio kya Melikizedeki.” (aiōn g165)
18 Ta haka aka kawar da ƙa’ida marar ƙarfi da kuma marar amfani
Ulwakuva indaghilo indongosi sikavikilue palubale ulwakuva mbotembete nasinoghile.
19 (gama doka ba tă mai da wani abu cikakke ba), yanzu kuwa bege mafi kyau ya ɗauki matsayinta. Ta haka kuma muka matso kusa da Allah.
Pa uluo indaghilo najikavombile kyekyoni ikikwilanifu. Ulwene, kulyale nuvukangali uvunofu ku agha tuvela kwa nguluve.
20 Ba kuwa da rashin rantsuwa aka yi haka ba. Waɗansu sun zama firistocin ba tare da wata rantsuwa ba,
Uvukangasio uvu uvunono navulyahumila kisila kujova ikijiigho, pa ulu avatekesi avange nava katolile ikijigho kyekyoni.
21 shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
Looli u Nguluve akatolile ikijigho unsiki ghuno akajovile vwimila u Yesu, Untwa ijighile nangabadilisie amasaghe gha mwene.' uve uli ntekesi kuvusila na kusile.” (aiōn g165)
22 Saboda wannan rantsuwa, Yesu ya zama tabbacin alkawari mafi kyau.
Pa uluo uYesu isile kuvutavulilua fwa lufingo ulunono.
23 To, akwai waɗannan firistoci da yawa, da yake mutuwa ta hana su cin gaba da aikin zaman firist;
vwakyang'haani, uvufue vusigha untekesi kute kuvusila kusila. Pauluo pe valyale avatekesi vinga, jumonga kabula ja junge.
24 amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
Looli u lwakuva uYesu ikukala kuvusila nakusila, uvutekesi vwa mwene navubadilika. (aiōn g165)
25 Saboda haka ya iya ba da ceto gaba ɗaya ga masu zuwa wurin Allah ta wurinsa, gama kullum a raye yake saboda yă yi roƙo dominsu.
Pa uluo umwene iwesia nu vukwilanifu piling'ania pikivapoka vano vikum'belelela uNguluve kukila kwa mwene, ulwakuva umwene ikukala jaatu kuku funya vwimila vuvanave.
26 Irin wannan babban firist ne muke bukata, shi mai tsarki ne, marar aibi, mai tsabta, ba kamar mu masu zunubi ba sam. An ɗaukaka shi fiye da kome a sama.
Pa uluo untekesi ghw kihwani iki anoghile kulyusue. Unsila nyivi, vuhosi, nsafi, juno abaghulivue kuhuma kuva nyanyivi, alikukyanya kukila uvu langa.
27 Ba ya bukata yă yi ta miƙa hadayu kowace rana saboda zunubansa, sa’an nan saboda zunuban mutane kamar sauran firistoci. Ya miƙa hadaya sau ɗaya tak, sa’ad da ya miƙa kansa.
Umwene nalyale nuvunoghelua, ikihwani kya vatekesi avavaha kuhumia ilitekelo jatu, uvutengulilo vwa nyivi sake jujuo, pambele kunyivi sa vaanhu. Akavomba anala lwa kammo ku vooni, alihumisie jujuo.
28 Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
Kundaghilo ikuvasalula avaanhu ava votevote kuva vatekesi vavaha, looli ilisio lya lujigho lino likisile pmbele pa ndaghilo, akansalua u Mwana, juno akavombilue kuva nkwilanisi ghwa kuvusila kusila. (aiōn g165)

< Ibraniyawa 7 >