< Ibraniyawa 6 >
1 Dole mu yi ƙoƙarin zama balagaggu mu kuma fara tunani game da abubuwan da suka fi koyarwan nan mai sauƙi game da Kiristi. Bai kamata mu ci gaba da magana game da me ya sa dole mu juye daga ayyukan da suke kawo mutuwa da kuma me ya sa za mu kasance da bangaskiya a cikin Allah ba.
Pauluo, tungaleke kino tumanyile tasi vwimila imhola ija Kilisite, tughanilue kuva ning'aki kulungika kuvughifu, natulabikagha kange ululaato kuhuma mumbombo sino silavwumi nu lwitiko mwa Nguluve,
2 Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios )
nambe ulwalo lwa mbulanisio sa lwofugho, napikuvavikila amavoko uvusyuke vwa vufue, nuvuhighi vwa kuvusila kusila. (aiōnios )
3 Da yardar Allah, za mu ci gaba ga ƙarin ganewa.
Pe tuvombagha anala nave uNguluve angatavule.
4 Waɗanda suka taɓa samun haske, waɗanda suka ɗanɗana kyauta ta sama, waɗanda suka sami rabo cikin Ruhu Mai Tsarki,
Ulwakuva najinga wezekane ku vala vano vakapatile ulumuli lwa vutengulilo, vano vaka vonjile ikipelua kya kya iisi, nakuvomba kuuti vave va hangilanisi va Mhepo u Mwimike,
5 waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn )
kange vano vakavonjile uvunono vwa lisio lya Nguluve ni ngufu sa nsiki ghuno ghukwisa, (aiōn )
6 ba ya yiwuwa a sāke kawo su ga tuba in suka kauce, domin suna sāke gicciye Ɗan Allah ke nan suna kuma kunyata shi a gaban jama’a.
kange vakaghua jikasiting'ana kuvagomosia kange mululato. Ili vwimila vwa kumpumusia uMwana ghwa Nguluve ulyavuvili mu numbula save, vakambombo hwene kyombo kwa lubenapulo pavuvalafu.
7 Ƙasar da take shan ruwan sama da yake fāɗi a kanta kullum da kuma take ba da hatsin da yake da amfani ga waɗanda ake noma dominsu, takan sami albarkar Allah.
Ulwakuva iisi jino jikupile ifula jino jitonya kinga pakyanya pa jene, pe jikamelesia amamela agha nyaluvumbulilo muvano vakavombile imbombo mu iisi, ikwupila uvufunuluo kuhuma kwa Nguluve.
8 Amma ƙasar da take ba da ƙaya da sarƙaƙƙiya ba ta da amfani tana kuma cikin hatsarin la’ana. A ƙarshe za a ƙone ta.
Looli ghi humia amasonge na masoli, lilivuvule kange lutogo luli palutalama lwa kughunua. Kuvusililo ku sova.
9 Abokaina, ko da yake muna irin maganan nan, mun tabbata kuna yi abubuwan nan masu kyau da waɗanda suka sami ceto suke yi.
Nambe kuuti tujova anala, vamanyani va ghanike, tusyangua namasio amanono vwimila umue namasio vwimila uvupoki.
10 Allah ba marar adalci ba ne. Ba zai manta da aikinku da kuma ƙaunar da kuka nuna masa wajen taimakon mutanensa da kuma ci gaba da taimakonsu da kuke yi ba.
Ulwakuva uNguluve ghwa kyang'haani nangasyamue imbombo jinu nulughano luno avonesisie vwimila ilitavua lyabmwene, muili mukava vavombile vitike kange bado mukuvavombela.
11 Muna so kowannenku yă nuna ƙwazon nan har zuwa ƙarshe, domin ku tabbatar da begenku.
Tunoghelua kyongo kuuti umuunhu ghweni asone ingufu silasila kufika kuvusililo vwa kyang'haani vwa lughimbo.
12 Ba ma so ku zama masu ƙyuya, sai dai ku yi koyi da waɗanda ta wurin bangaskiya da haƙuri suka gāji abin da aka yi alkawari.
Natughanile muve volo, looli muve vitiki vano vihaasi ulufingo vwimila vwa lwitiko lwa lugudo.
13 Babu wanda ya fi Allah, saboda haka sa’ad da ya yi alkawari ga Ibrahim, sai ya rantse da sunansa,
Ulwakuuti uNguluve ye ampelile u Abrahamu ulufingo, alyampelile mu numbula ja mwene ulwakuva ngale nakijighile kwa junge ghweghoni juno n'ojo kukila umwene.
14 cewa, “Tabbatacce zan albarkace ka in kuma ba ka zuriya mai yawa.”
Akajovile, “Sakyang'haani nikukufunulila, nikukwongelela ulukolo lwako kyongo.”
15 Haka kuwa bayan Ibrahim ya jira da haƙuri, sai ya karɓi abin da aka yi alkawari.
Musila iji, uAbrahamu akupile kila kino akafingilue pauluo akaghulagha nulugudo.
16 In mutane za su yi rantsuwa sukan yi haka da wanda ya fi su ne, rantsuwar kuwa takan tabbatar da abin da aka faɗa ta kuma kawo ƙarshen dukan gardama.
Ulwakuva avaanhu vikujiigha kwamwene um'baha kukila aveene, nakuveene uvusililo vwa maghelano soni kya kijiigho kuvonesia.
17 Saboda haka da Allah ya so yă bayyana nufinsa marar canjawa a sarari ga magādan abin da aka yi alkawari, sai ya tabbatar da shi da rantsuwa.
Unsiki ghuno uNguluve akalamula kusona pavivalafu kukila avahaasi va lufingo uludonyo lwa mwene lunono luno naluhambuka, linoakasonile nulu jiigho.
18 Allah ba ya karya! Haka ma alkawuransa da rantsuwarsa abubuwa biyu ne da ba a iya canjawa. Mun gudu zuwa wurin Allah domin kāriya. Ya kamata alkawuransa su ƙarfafawa sosai mu riƙe begen nan da yake gabanmu.
Alyavombile anale neke ifiinu fiviili fino nafihambung'ana, kkange mu ifio uNguluve nangajove uvudesi, usue twevano tukakimbilile kuvusyefu kuuti tukemelue inumbula kugadilila kwa Nguluve uluhuvilo lunolukavikilue pavulongolo palyusue.
19 Muna da wannan bege kamar anka na rai, kafaffe da kuma tabbatacce. Yana shiga tsattsarkan wuri na can ciki a bayan labule,
Tuvona ulughimbo ulu hwene lwimilo lughifu kange luhuvilo lwa numbula situ, ulughimbo luno lukwingila pakimenyule kya mun'kate mumbele mulipazia.
20 inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn )
UYesu akingile pa kimenyule kilandavule umulongosi ghwitu, angavombeka kuva n'tekesi m'baha hadi kuvusila kusila pambele pa vutavike vwa Melkizedeki. (aiōn )