< Ibraniyawa 2 >

1 Dole mu ƙara mai da hankali sosai ga abubuwan da muka ji, don kada mu kauce.
Etu karone amikhan pora ki huni loise, ta te bisi mon dibo lage, amikhan itu kotha khan pora hati najabo nimite.
2 Gama in saƙon da aka faɗi ta bakin mala’iku ya zama tabbatacce, kuma kowane ƙeta umarni da rashin biyayya suka karɓi sakamakonsu da ya dace,
Jodi etu kotha khan kun to sorgodoth pora koise aru etu kotha khan sob thik ase koi kene janise, aru kun manu biya rasta te jai aru kotha namane taikhan sajai pabo koi kene janise,
3 yaya za mu tsira in muka ƙyale irin wannan babban ceto? Wannan ceto, wanda Ubangiji ne ya fara sanar, aka kuma tabbatar mana ta bakin waɗanda suka ji shi.
titia hoile iman dangor poritran laga kotha jodi amikhan ninda korile, amikhan kineka polabo paribo? Etu jibon laga kotha to age te Probhu pora amikhan ke janai dise aru kun manu hunise etu thik ase koi kene moi khan ke janibole dise.
4 Allah shi ma ya shaida ta wurin alamu, abubuwan banmamaki da mu’ujizai iri-iri, da kuma baye-bayen Ruhu Mai Tsarki da aka rarraba bisa ga nufinsa.
Isor bhi etu kotha khan laga sob gawahi dise, alag-alag chihna khan pora, asurit kaam pora, aru Tai laga itcha hisab te sobke Pobitro Atma laga alag-alag bordan dise.
5 Ba ga mala’iku ba ne ya sa su yi mulkin duniya mai zuwa, wanda muke magana a kai ba.
Prithibi te ki hobole ase, juntu kotha amikhan etiya koi ase, etu Isor pora sorgodoth khan ke diya nai.
6 Amma akwai wani wurin da wani ya shaida cewa, “Mene ne mutum, da kake tuna da shi, ɗan mutum da kake kula da shi?
Kintu, Isor laga kotha te kunba pora gawahi dise aru koise, “Manu ki ase, ki tai nimite Apuni iman bhabona kori ase? Nohoile manu laga chokra, jun nimite Apuni iman chinta kori ase?
7 Ka sa shi ƙasa kaɗan da darajar mala’iku; ka naɗa shi da ɗaukaka da girma,
Apuni manu ke sorgodoth pora olop he niche kori dise; Apuni taike mohima aru sonman laga mukut lagai dise.
8 ka kuma sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa.” Ta wurin sa kome a ƙarƙashinsa, Allah bai bar wani abu da bai sa a ƙarƙashinsa ba. Duk da haka a yanzu ba mu ga kowane abu a ƙarƙashinsa ba.
Apuni Tai laga theng nichete sob saman khan rakhidise.” Aru sob Tai laga nichete thaki jaise, Isor pora Tai laga nichete rakhi nadiya eku nai. Kintu amikhan etiya bhi sob jinis Tai laga nichete nahi kene thaka dikhi ase.
9 Sai dai muna ganin Yesu, wanda aka mai da shi ƙasa kaɗan da darajar mala’iku, yanzu kuwa an naɗa shi da ɗaukaka da girma domin yă sha wahalar mutuwa, domin ta wurin alherin Allah yă ɗanɗana mutuwa saboda kowa.
Kintu amikhan Jisu ke dikhise, kunke sorgodoth laga nichete olop din nimite rakhise, aru Tai dukh aru kosto kori kene mora nimite mohima aru sonman laga mukut lagai dise, eneka kora pora Isor laga anugraha dwara Tai sob nimite moribo.
10 Ta wurin kawo’ya’ya masu yawa zuwa ga ɗaukaka, ya dace cewa Allah, wanda dominsa da kuma ta wurinsa ne kome yake kasancewa, ya sa tushen cetonsu yă zama cikakke ta wurin shan wahala.
Kelemane, kun karone aru kun sob jinis ulabole dise, sob nimite dukh kosto pora mori bole aru poritran laga cholawta, Jisu ke mohima te anibole, Tai he yogya asele.
11 Da shi wanda yake tsarkake mutane da kuma su waɗanda ake tsarkakewa duk’yan iyali ɗaya ne. Saboda haka Yesu ba ya kunyan kiransu’yan’uwansa.
Kelemane kun pora sapha kori diye aru kun sapha hoijai taikhan sob to eke jaga pora ahise. Etu nimite, Tai pora taikhan ke bhai khan eneka mati bole sorom nohoi.
12 Ya ce, “Zan sanar da sunanka ga’yan’uwana; a gaban jama’a zan rera yabonka.”
Tai koi, “Moi tumikhan laga naam bhai khan majote koi dibo, Moi manu majot pora tumikhan nimite gana koribo.”
13 Har wa yau ya ce, “Zan dogara gare shi.” Ya kuma ce, “Ga ni, da’ya’yan da Allah ya ba ni.”
Aru bhi, “Moi taike biswas koribo.” Aru bhi, “Sabi, Moi yate ase aru Moi aru Moi laga bacha khan bhi yate ase kun Isor pora Moike dise.”
14 Da yake’ya’yan suna da nama da jini, shi ma sai ya ɗauki kamanninsu na mutum domin ta wurin mutuwarsa yă hallaka wanda yake riƙe da ikon mutuwa, wato, Iblis
Aru kineka bacha khan gaw aru khun te eke bhag ase, etu nisena Tai bhi bhag loise, aru Tai nijor morija pora he, bhoot, kun logote mrityu laga takot ase, taike khotom koribo parise.
15 ya kuma’yantar da waɗanda dukan rayuwarsu tsoron mutuwa ya riƙe su cikin bauta.
Etu pora he, jun khan mrityu ke bhoi kora jibon pora bandhi kene thakise, taikhan ke ajad kori dibole korise.
16 Gama tabbatacce ba mala’iku ne ya taimaka ba, sai dai zuriyar Ibrahim.
Tai sorgote thaka duth khan nimite chinta kora nohoi; kintu, Abraham laga bacha khan nimite chinta thakise.
17 Saboda wannan dole a mai da shi kamar’yan’uwansa ta kowace hanya, domin yă zama babban firist mai aminci da mai jinƙai cikin hidima ga Allah, yă kuma miƙa hadayar sulhu saboda zunuban mutane.
Etu karone sob kaam te Tai laga bhai khan nisena hobole nimite dorkar thakise, aru etu pora Tai ekjon dayalu aru biswasi moha purohit hobo aru Isor laga ki kaam ase etu sob pura koribo, aru manu laga sob paap to sapha kori dibo.
18 Domin shi kansa ya sha wahala sa’ad da aka gwada shi, yana iya taimakon waɗanda ake yi wa gwaji.
Aru kelemane Tai nijor bhi porikha kori kene dukh paise, Tai kun manu porikha te ase taike modot kori bole paribo.

< Ibraniyawa 2 >