< Ibraniyawa 13 >

1 Ku ci gaba da ƙaunar juna kamar’yan’uwa.
Bai upendo wa nongo ni uyendeli.
2 Kada ku manta da yin alheri ga baƙi, gama ta yin haka ne waɗansu suka yi wa mala’iku hidima, ba da saninsu ba.
Kana msahaulile kubakaribisha ageni, mana kwa kupanga nyoo, bbadhi watikwakaribisha malaika bila kuyowa.
3 Ku riƙa tunawa da waɗanda suke a kurkuku kamar tare kuke a kurkuku, da kuma waɗanda ake gwada musu azaba, kamar ku ake yi wa.
Kumbukya boti babile muligereza, kati yamubile nabo kolyo pamope nabo. na kati yega yinu yatipangilwa kati babe.
4 Aure yă zama abin girmamawa ga kowa, a kuma kiyaye gadon aure da tsabta, gama Allah zai hukunta masu zina da kuma dukan masu fasikanci.
Bai ndoa ni iheshimilwe ni boti na bai kindanda sa ndoa kipangwe kuba safi, kwa mana Nnongo atikuahukumu baasherati ni azinzi.
5 Ku kiyaye kanku daga yawan son kuɗi, ku kuma gamsu da abin da kuke da shi, gama Allah ya ce, “Ba zan taɓa bar ka ba; ba zan taɓa yashe ka ba.”
Bai ndela yinu ya maisha ibe huru mu'upendo ba mbanje. Mube mwatiridhika ni ilebe mubile nayo, mana Nnongo mwene kabaya, “Nalowa kuwaleka kwaa mwenga kamwe, wala kubatelekeza mwenga.”
6 Saboda haka muna iya fitowa gabagadi, mu ce, “Ubangiji ne mai taimakona; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?”
Bai tulidhike ili tubaye kwa ujasiri, Ngwana nga msaidizi bango; kana niyogopile kwaa mundu ywaweza kunipanga namani?”
7 Ku tuna da shugabanninku, waɗanda suka faɗa muku maganar Allah. Ku dubi irin rayuwar da suka yi ku kuma yi koyi da bangaskiyarsu.
Muafikirie balo babile kabayongolya, balo kabalongela neno lya Nnongo kwinu, mukumbukye matokeo ga mienendo gabe; muiyangate imani yabe.
8 Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Yesu Kristo nga ywembe, jana, leno ni aya milele. (aiōn g165)
9 Kada a ɗauke muku hankali da sababbin koyarwa dabam-dabam. Yana da kyau zukatanmu su ƙarfafa ta wurin alheri, ba ta wurin abinci waɗanda ba su da amfani ga waɗanda suke cinsu.
Kana uise kuyogoliwa ni mapundisho mbalembale ga kigeni mana inoyite kwa mwoyo uchengwe kwa neema, na ibile kwaa saliya kuhusu chakulya ago kababasaidia balo baishile kwa ago.
10 Muna da bagade inda firistocin da suka yi hidima a tabanakul ba su da izini su ci.
Tubile ni madhabau yabile ni balo batumikilwe nkati ya lihekalu babile kwaa ni haki ya kulya.
11 Babban firist yakan ɗauki jinin dabbobi yă shiga cikin Wuri Mafi Tsarki a matsayin hadaya ta zunubi, amma jikunan dabbobin akan ƙone su a bayan sansani.
Kwa mana mwai ya anyama, yatiboywa kati dhabihu kwaajili ya sambi, yailetike kuhani nkolo nkati ya pandu patakatifu, lakini yega yabe yatiniywe panja ya kambi.
12 Haka ma Yesu ya sha wahala a bayan gari don yă tsarkake mutane ta wurin jininsa.
Kwa eyo Yesu ni ywembe ywatesekile panja ya nnyango ba mji, ili kubeka wakfu bandu kwa Nnongo petya mwai yake.
13 Saboda haka, sai mu fita mu je wajensa a bayan sansani, muna ɗaukar kunyar da ya sha.
Nga kwa eyo tuboke kwake panja ya kambi, twaipotwike fedheha yake. Mana twabile kwaa makao ya hudumia mu'mji woo.
14 Gama a nan ba mu da dawwammamen birni, sai dai muna zuba ido a kan birnin nan mai zuwa.
Badala yake tuupalange mji wauisile.
15 Saboda haka, ta wurin Yesu, bari mu ci gaba da miƙa hadaya ta yabo ga Allah, yabon leɓuna da yake shaidar sunansa.
Petya Yesu yatikuapasa mara kwa mara kuyitoa sadaka ya kuntukuza Nnongo, kumsifu kuwa tunda lya mikano yitu libaye lina lyake.
16 Kada kuma ku manta yin aikin nagari da kuma taimakon waɗansu, gama da irin waɗannan hadayu ne Allah yake jin daɗi.
Nga kana usahau kupanga yanoite ni kusaidiana mwenga kwa mwenga, kwa mana petya kati yelo nga Nnongo upendezwa muno.
17 Ku yi wa shugabanninku biyayya ku kuma miƙa kanku ga ikonsu. Suna lura da ku kuma za su ba da lissafi a gaban Allah. Saboda haka kada ku sa su yi fushi saboda aikinsu, ku sa su yi farin ciki. In ba haka ba za su iya taimakonku ba ko kaɗan.
Muieshimu ni kujishusha kwa iongozi yinu, mana kabayendelya kubalinda kwaajili ya nafsi yinu, kati balo kabatoa hesabu. Mugaeshimu ili iongozi binu baweze kubatunza kwa furaha, nga ibile kwaa huzuni, yabile yatikuasaidia kwaa.
18 Ku yi mana addu’a. Mun tabbata cewa muna da lamiri mai kyau, kuma muna da marmari mu yi rayuwa ta bangirma a ta kowace hanya.
Tulobe, mana twabile ni uhakika kuba twabile ni dhamira inoyite, twatamaniya kuishi maisha ga heshima mu'makowe goti.
19 Ni musamman, ina roƙonku ku yi addu’a, don a komo da ni a gare ku ba da daɗewa ba.
Ni boti niakubatia mwoyo muno mpange yee, ili niweze buyangana kwinu muda nchunu.
20 Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Nambeambe Nnongo wa amani, ywabile atibaletya kae kuoma kwa bawile mchungaji nkolo ba ngondolo, Ngwana witu Yesu, kwa mwai ya liagano lya milele, (aiōnios g166)
21 yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Kabapeya uwezo kwa kila kilebe kinoyite kupanga mapenzi gake, kaapanga kazi nkati yitu yabile inoyite ya kupendeza mu'minyo gake, petya kwa Yesu, kwake ube utukufu milele ni milele. Amina. (aiōn g165)
22 ’Yan’uwa, ina roƙonku ku yi haƙuri da wannan gargaɗi, don ba wata doguwar wasiƙa ce na rubuta muku ba.
Nambeambe nibakuapeya mwoyo, mwalongo, kuchukulyana nga neno lya kutia mwoyo wabile kwa mwipi natibaandikya mwenga.
23 Ina so ku san cewa an saki ɗan’uwanmu Timoti. In ya iso da wuri, zan zo tare da shi in gan ku.
Mutangite kuwa nongo bitu Timotheo ni ywembe nalowa kummona kati atiicha muda nchunu.
24 Ku gai da dukan shugabanninku da kuma dukan mutanen Allah. Waɗanda suke Italiya suna gaishe ku.
Mubasalimii iongozi bako boti ni baumini boti. Balo baboite Italia kabaasalimia.
25 Alheri yă kasance da ku duka.
Ni neema ibe ni mwenga mwaboti.

< Ibraniyawa 13 >