< Ibraniyawa 13 >

1 Ku ci gaba da ƙaunar juna kamar’yan’uwa.
Basi luganu lwa ndongo na bhujhendelelajhi.
2 Kada ku manta da yin alheri ga baƙi, gama ta yin haka ne waɗansu suka yi wa mala’iku hidima, ba da saninsu ba.
Musijhebheleli kubhakaribisya bhahesya, ndabha kwa kubhomba naha baadhi bhibetakujha bhabhakaribisi malaika bila kumanya.
3 Ku riƙa tunawa da waɗanda suke a kurkuku kamar tare kuke a kurkuku, da kuma waɗanda ake gwada musu azaba, kamar ku ake yi wa.
Mubhakhombokayi bhoha bhabhajhele mu ligereza, kana kwamba mwajhenabhu mwebhoha khola pamonga nahbu, in kama mibhele ghya muenga jhabhombibhu kama bhene.
4 Aure yă zama abin girmamawa ga kowa, a kuma kiyaye gadon aure da tsabta, gama Allah zai hukunta masu zina da kuma dukan masu fasikanci.
Basi ndobho na jhiheshimibhwayi ni bhoha ni basi kitala kya ndobho kibhombekayi kujha kinofu, kwandabha K'yara ibetakubhahukumula bhaasherati ni bhazinzi.
5 Ku kiyaye kanku daga yawan son kuɗi, ku kuma gamsu da abin da kuke da shi, gama Allah ya ce, “Ba zan taɓa bar ka ba; ba zan taɓa yashe ka ba.”
Basi njela sya jhomu sya maisha sijhelayi huru mu luganu kwa hela. Mujhelayi nwiiridhika ni fenu fyamujha nafu, kwani K'yara muene ajobhili, “Nibetalepi kubhaleka muenga kamwe, bhwala kubhasepeteka muenga.”
6 Saboda haka muna iya fitowa gabagadi, mu ce, “Ubangiji ne mai taimakona; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?”
Basi tulidhikajhi ili tujhobhayi kwa bhujasiri, “Bwana ndo n'saidizi ghwangu; Nibetalepi kutila. Mwanadamu ibhwesya kunikheta kiki?”
7 Ku tuna da shugabanninku, waɗanda suka faɗa muku maganar Allah. Ku dubi irin rayuwar da suka yi ku kuma yi koyi da bangaskiyarsu.
Mubhafikililayi bhala bhabhalonguisi, bhala bhalongelili lilobhi lya K'yara kwa muenga, na mukhombokayi matokeo ghya kagendelu kya bhene;
8 Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
mujhesiajhi imani sya bhene. Yesu Kristu ndo muene golo, lelu, ni hata milele. (aiōn g165)
9 Kada a ɗauke muku hankali da sababbin koyarwa dabam-dabam. Yana da kyau zukatanmu su ƙarfafa ta wurin alheri, ba ta wurin abinci waɗanda ba su da amfani ga waɗanda suke cinsu.
Usihidi ukalongosibhwa ni mafundisu mbalimbali gha kihesya kwani kinofu kwamba muoyo bhujengibhuajhi ni neema, na sio kwa sheria kuhusu kyakulya aghu ghibetalepi kubhatangatila bhala bhabhiishi kwa aghu.
10 Muna da bagade inda firistocin da suka yi hidima a tabanakul ba su da izini su ci.
Tujhe ni madhabahu ambagho bhala bhabhitumikila mugati mu hekalu bhajhelepi ni haki jha kulya.
11 Babban firist yakan ɗauki jinin dabbobi yă shiga cikin Wuri Mafi Tsarki a matsayin hadaya ta zunubi, amma jikunan dabbobin akan ƙone su a bayan sansani.
Kwa kujha damu jha bhanyama, syasyapisibhu dhabihu kwa ndabha jha dhambi, jhaletibhu kwa kuhani mbaha mugati mu sehemu takatifu, lakini mibhele ghya bhene ghyanyanyibhu kwibhala ni muene atesibhu kwibhala ku likambi.
12 Haka ma Yesu ya sha wahala a bayan gari don yă tsarkake mutane ta wurin jininsa.
Henu, kabhele Yesu nu muene atesibhu kwibhala mu lango lya mji, ili kwamba kubheka bhakfu bhanu kwa K'yara kup'etela damu jha muene.
13 Saboda haka, sai mu fita mu je wajensa a bayan sansani, muna ɗaukar kunyar da ya sha.
Na henu, tubhoki kwa muene kwibhala pa kambi, khoni tusip'endili fedheha sya muene.
14 Gama a nan ba mu da dawwammamen birni, sai dai muna zuba ido a kan birnin nan mai zuwa.
Kwani tujhelepi ni makao gha kudumu mu mji obho. Badala jhiake tulondayi mji ambabho bhwihida.
15 Saboda haka, ta wurin Yesu, bari mu ci gaba da miƙa hadaya ta yabo ga Allah, yabon leɓuna da yake shaidar sunansa.
Kup'et'ela Yesu mwilond'eka mara kwa mara kwihomesya sadaka jha kun'tukusya K'yara, kun'tufya kujha litunda lya milomo ghya jholo likiliajhi lihina lya muene.
16 Kada kuma ku manta yin aikin nagari da kuma taimakon waɗansu, gama da irin waɗannan hadayu ne Allah yake jin daɗi.
Na usijhebhelili kubhomba manofu ni kutangatilana jhomu kwa jhomu, kwandabha kwa sadaka, kama ejhu ndo K'yara ndo akajhilonda nesu.
17 Ku yi wa shugabanninku biyayya ku kuma miƙa kanku ga ikonsu. Suna lura da ku kuma za su ba da lissafi a gaban Allah. Saboda haka kada ku sa su yi fushi saboda aikinsu, ku sa su yi farin ciki. In ba haka ba za su iya taimakonku ba ko kaɗan.
Mutiiajhi ni kwishughulisya kwa bhalongosi bha muenga, kwandabha jha nafsi sya muenga, kama bhala bhabhibeta kupisya hesabu. Mutiajhi ili kwamba bhalongosi bhinu bhabhwesiajhi kubhatunza kwa furaha, na sio bhikilombosya ambajho jhibeta lepi kubhatangatila.
18 Ku yi mana addu’a. Mun tabbata cewa muna da lamiri mai kyau, kuma muna da marmari mu yi rayuwa ta bangirma a ta kowace hanya.
Tusomayi, kwandabha tujhe ni dhamira jhinofu, twinoghela kuishi maisha gha kuheshimibhwa mu mambo ghoha.
19 Ni musamman, ina roƙonku ku yi addu’a, don a komo da ni a gare ku ba da daɗewa ba.
Ni muenga mwebhoha nikabhapela muoyo nesu mubhombayi naha, ili kwamba nibhwesiajhi kukerebhuka kwa muenga henu naha.
20 Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Henu K'yara ghwa amani, ambajhe abhaletili kabhele kuhoma kwa bhafu mchungaji mbaha ghwa kondoo, Bwana bhitu Yesu, kwa damu jha agano lya milele, (aiōnios g166)
21 yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Ibetakubhapela bhuweso bhwa khila lijambo linofu kubhomba mapenzi gha muene, ibhomba mbombo mugati mwa tete jhajhijhele kinofu jha kuhobhokesya pamihu pa muene, kup'et'ela Yesu Kristu, kwa muene bhijhelayi utukufu milele ni milele. Amina. (aiōn g165)
22 ’Yan’uwa, ina roƙonku ku yi haƙuri da wannan gargaɗi, don ba wata doguwar wasiƙa ce na rubuta muku ba.
Henu nikupela muoyo, ndongo, kutolelana ni lilobhi lya kupelana muoyo ambalyo kwa bhufupi nalilembili kwa muenga.
23 Ina so ku san cewa an saki ɗan’uwanmu Timoti. In ya iso da wuri, zan zo tare da shi in gan ku.
Manyayi kujha ndongobhitu Timotheo alekesibhu huru, ambajhe pamonga ni muene nibetakubhabhona kama ibetakuhida henu naha.
24 Ku gai da dukan shugabanninku da kuma dukan mutanen Allah. Waɗanda suke Italiya suna gaishe ku.
Ponesiajhi bhalongosi bha jhobhi bhoha ni bhaamini bhoha. Bhala bhabhihomela Italia bhikuponesya.
25 Alheri yă kasance da ku duka.
Ni neema jhijhiaghe kwa muenga mwebhoha.

< Ibraniyawa 13 >