< Ibraniyawa 13 >

1 Ku ci gaba da ƙaunar juna kamar’yan’uwa.
Jam aawo it ats atsewo eshwi shunon shunewere,
2 Kada ku manta da yin alheri ga baƙi, gama ta yin haka ne waɗansu suka yi wa mala’iku hidima, ba da saninsu ba.
Ibo de'er ibiyo batk'ayere, mank'oon ibuwotsi dek't ibiyoke ik ik ashuwots bodananiyere melakiwotsi dek't ibiyirne.
3 Ku riƙa tunawa da waɗanda suke a kurkuku kamar tare kuke a kurkuku, da kuma waɗanda ake gwada musu azaba, kamar ku ake yi wa.
Bonton tohar it tipetsok'o woshder tipetswotsi gawwere, it were bokok'o gondo it bek'irwok'o woshder gond bek'irwotsi gawwere.
4 Aure yă zama abin girmamawa ga kowa, a kuma kiyaye gadon aure da tsabta, gama Allah zai hukunta masu zina da kuma dukan masu fasikanci.
De'ewo jamokere mangiyek wotowe, widetswotsnat gobetswotsats Ik'o b́ angshitwotse kenihonat máátsun amank woto shapiir bo de'ewo kimsh k'ayine.
5 Ku kiyaye kanku daga yawan son kuɗi, ku kuma gamsu da abin da kuke da shi, gama Allah ya ce, “Ba zan taɓa bar ka ba; ba zan taɓa yashe ka ba.”
Gizi shunatse wokoore, it detstso itsh boree, Ik'o «Taahe b́ jamon neen juweratse, b́ jamon neen k'ayaatse» etre.
6 Saboda haka muna iya fitowa gabagadi, mu ce, “Ubangiji ne mai taimakona; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?”
Manshowere amande'er, Taan tep'etwo doonzoniye, sharaatse, Asho taan eeg k'alosheb́ faliti? No eteti.
7 Ku tuna da shugabanninku, waɗanda suka faɗa muku maganar Allah. Ku dubi irin rayuwar da suka yi ku kuma yi koyi da bangaskiyarsu.
Ik' aap'o shin shino itsh keewts itn jishirwotsi batk'ayere, bo beyonat bo fini shuwo gawr bo imneti jafro sha'owere.
8 Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Iyesus Krstos ootsowere haambetsowere dúredúrosh bíne, wonawoneratse. (aiōn g165)
9 Kada a ɗauke muku hankali da sababbin koyarwa dabam-dabam. Yana da kyau zukatanmu su ƙarfafa ta wurin alheri, ba ta wurin abinci waɗanda ba su da amfani ga waɗanda suke cinsu.
Daneraw k'osh k'osh naari danosh kisho imk'ayere, nonibo máá nemwotsi kotosh b́ woterawon s'aatats b́kup'ink'ere sheenge, mishi nem han shoyts ashuwots eegor boosh k'alratse.
10 Muna da bagade inda firistocin da suka yi hidima a tabanakul ba su da izini su ci.
Noo wosh t'iintsef t'arap'ezo detsfone, b́ woteferor dunkaniwtse finef kahniwots wosh t'intseyiru t'ar'p'ezoke fa'a misho k'aaúde'er bomarawok'o baziyeke.
11 Babban firist yakan ɗauki jinin dabbobi yă shiga cikin Wuri Mafi Tsarki a matsayin hadaya ta zunubi, amma jikunan dabbobin akan ƙone su a bayan sansani.
Manwere eegoshe ayhudiyi kahniwotsats naashi k'aabo morrosh oorowe eto datseetwo gizi s'atso de'er jam beyokoniyere bog S'aynts beyokuk b́ kinditi, gizi dunmanó gáloniyere úratsne b́ mis'eti.
12 Haka ma Yesu ya sha wahala a bayan gari don yă tsarkake mutane ta wurin jininsa.
Mank'owere Iyesus ash asho b́ took s'atson S'ayntsosh kiti fengeshoniyere úratse gondo bek'o b́dek'i.
13 Saboda haka, sai mu fita mu je wajensa a bayan sansani, muna ɗaukar kunyar da ya sha.
Noowere gálotse keer b́ maants amone, b́ ketts ketonowere kaydek'tswotsi wotoone.
14 Gama a nan ba mu da dawwammamen birni, sai dai muna zuba ido a kan birnin nan mai zuwa.
Noo haniyak weet kituni nokotiri bako kup'ar need'it kitu datsanatse deshatsone.
15 Saboda haka, ta wurin Yesu, bari mu ci gaba da miƙa hadaya ta yabo ga Allah, yabon leɓuna da yake shaidar sunansa.
Haniyako Iyesusn udi wosho uniaawo Ik'osh t'intswonee, hanwere b́ shútsosh gawiru nooni k'indwotsn t'iinet udi woshoniye.
16 Kada kuma ku manta yin aikin nagari da kuma taimakon waɗansu, gama da irin waɗannan hadayu ne Allah yake jin daɗi.
Sheeng keewo k'alonat it detsts keewo jamwotssh kayiyo batk'ayere, Ik'o geneúshitwoniye hank'o wotts woshoniye.
17 Ku yi wa shugabanninku biyayya ku kuma miƙa kanku ga ikonsu. Suna lura da ku kuma za su ba da lissafi a gaban Allah. Saboda haka kada ku sa su yi fushi saboda aikinsu, ku sa su yi farin ciki. In ba haka ba za su iya taimakonku ba ko kaɗan.
Itn jishirwotssh alewere, bo ali shirots wotoore, boon aatet keewo (halafinet) b́beyrwotse it kashi jangosh kup'at bofiiniri, it boosh it azazeyink'ere bo bofino genee'úwon finiyank'nee, mank'o wotob́k'azalmó bo fino shiyanone bofinti, manwere itsh k'auntsalko b́ wotiti.
18 Ku yi mana addu’a. Mun tabbata cewa muna da lamiri mai kyau, kuma muna da marmari mu yi rayuwa ta bangirma a ta kowace hanya.
Noosh Ik'o k'onwore, nib s'ayino nodetstsok'o arikee, jam weeron sheeng doyonon beyosh tewnirwone.
19 Ni musamman, ina roƙonku ku yi addu’a, don a komo da ni a gare ku ba da daɗewa ba.
Dabnwor kup'arr Ik'o itk'onitwok'oye itn kup'idek'at tk'oniri itok tiaanitwok'oye.
20 Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Mererwotsi jintso nodoonz Iyesusi dúre dúri taareyi s'atson k'irotse tuuztso Ik'o Izar Izewer jeenika (aiōnios g166)
21 yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
B́ shuntso k'alosh it bodetwok'o sheeng keew jamon itn editwee, geneúshitwonowere Iyesus Krstos weeron noon woshwe. Iyesus Krstossh dúre dúron mango wotowe, amen. (aiōn g165)
22 ’Yan’uwa, ina roƙonku ku yi haƙuri da wannan gargaɗi, don ba wata doguwar wasiƙa ce na rubuta muku ba.
Ti eshwotso, itsh t guut'ts wosho k'awun b́ wottsosh ti izts keewan k'amde'er itdek'etwok'owe ayidek'at itn tk'oniri.
23 Ina so ku san cewa an saki ɗan’uwanmu Timoti. In ya iso da wuri, zan zo tare da shi in gan ku.
No eshu T'imotiwos tipi mootse b́ keshtsok'o it danetwok'o shunfee, kááwon han maants b́ weetka wotiyal bínton it maants waar iti s'iiletwe.
24 Ku gai da dukan shugabanninku da kuma dukan mutanen Allah. Waɗanda suke Italiya suna gaishe ku.
Iti jishirwotsnat S'ayin jamwotssh t jamo t'intswere, It'aaliyani datson waat hanoke fa'a krstiyanwots jamo itsh t'iintsrnee.
25 Alheri yă kasance da ku duka.
S'aato it jametsnton wotowe. Amen!

< Ibraniyawa 13 >