< Ibraniyawa 11 >

1 Bangaskiya ita ce kasance tabbacin abin da muke bege a kai da kuma tabbatar da abin da ba mu gani ba.
วิศฺวาส อาศํสิตานำ นิศฺจย: , อทฺฤศฺยานำ วิษยาณำ ทรฺศนํ ภวติฯ
2 Abin da aka yabi kakanni na dā a kai ke nan.
เตน วิศฺวาเสน ปฺราญฺโจ โลกา: ปฺรามาณฺยํ ปฺราปฺตวนฺต: ฯ
3 Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
อปรมฺ อีศฺวรสฺย วาเกฺยน ชคนฺตฺยสฺฤชฺยนฺต, ทฺฤษฺฏวสฺตูนิ จ ปฺรตฺยกฺษวสฺตุโภฺย โนทปทฺยนฺไตตทฺ วยํ วิศฺวาเสน พุธฺยามเหฯ (aiōn g165)
4 Ta wurin bangaskiya Habila ya miƙa wa Allah hadayar da ta fi wadda Kayinu ya miƙa. Ta wurin bangaskiya aka yabe shi cewa shi mai adalci ne, sa’ad da Allah ya yi magana mai kyau game da bayarwarsa. Ta wurin bangaskiya kuma har yanzu yana magana, ko da yake ya riga ya mutu.
วิศฺวาเสน หาพิลฺ อีศฺวรมุทฺทิศฺย กาพิล: เศฺรษฺฐํ พลิทานํ กฺฤตวานฺ ตสฺมาจฺเจศฺวเรณ ตสฺย ทานานฺยธิ ปฺรมาเณ ทตฺเต ส ธารฺมฺมิก อิตฺยสฺย ปฺรมาณํ ลพฺธวานฺ เตน วิศฺวาเสน จ ส มฺฤต: สนฺ อทฺยาปิ ภาษเตฯ
5 Ta wurin bangaskiya ne aka ɗauki Enok daga wannan rayuwa, ta haka bai ɗanɗana mutuwa ba; ba a kuwa same shi ba, domin Allah ya ɗauke shi. Gama kafin a ɗauke shi, an yabe shi a kan ya gamshi Allah.
วิศฺวาเสน หโนกฺ ยถา มฺฤตฺยุํ น ปเศฺยตฺ ตถา โลกานฺตรํ นีต: , ตโสฺยทฺเทศศฺจ เกนาปิ น ปฺราปิ ยต อีศฺวรสฺตํ โลกานฺตรํ นีตวานฺ, ตตฺปฺรมาณมิทํ ตสฺย โลกานฺตรีกรณาตฺ ปูรฺวฺวํ ส อีศฺวราย โรจิตวานฺ อิติ ปฺรมาณํ ปฺราปฺตวานฺฯ
6 In ba tare da bangaskiya ba kuwa, ba ya yiwuwa a gamshi Allah, domin duk mai zuwa wurin Allah dole yă gaskata cewa yana nan, kuma shi ne yakan sāka wa waɗanda suke nemansa da gaske.
กินฺตุ วิศฺวาสํ วินา โก'ปีศฺวราย โรจิตุํ น ศกฺโนติ ยต อีศฺวโร'สฺติ สฺวาเนฺวษิโลเกภฺย: ปุรสฺการํ ททาติ เจติกถายามฺ อีศฺวรศรณาคไต รฺวิศฺวสิตวฺยํฯ
7 Ta wurin bangaskiya Nuhu, sa’ad da aka yi masa gargaɗi a kan abubuwan da ba a gani ba tukuna, a cikin tsoro mai tsarki ya sassaƙa jirgi don ceton iyalinsa. Ta wurin bangaskiyarsa ya hukunta duniya ya kuma zama magājin adalcin da ake samu ta wurin bangaskiya.
อปรํ ตทานีํ ยานฺยทฺฤศฺยานฺยาสนฺ ตานีศฺวเรณาทิษฺฏ: สนฺ โนโห วิศฺวาเสน ภีตฺวา สฺวปริชนานำ รกฺษารฺถํ โปตํ นิรฺมฺมิตวานฺ เตน จ ชคชฺชนานำ โทษานฺ ทรฺศิตวานฺ วิศฺวาสาตฺ ลภฺยสฺย ปุณฺยสฺยาธิการี พภูว จฯ
8 Ta wurin bangaskiya ne Ibrahim, sa’ad da aka kira shi ya fita zuwa wata ƙasar da zai karɓi gādo daga baya, ya kuwa yi biyayya ya tafi, ko da yake bai san inda za shi ba.
วิศฺวาเสเนพฺราหีมฺ อาหูต: สนฺ อาชฺญำ คฺฤหีตฺวา ยสฺย สฺถานสฺยาธิการเสฺตน ปฺราปฺตวฺยสฺตตฺ สฺถานํ ปฺรสฺถิตวานฺ กินฺตุ ปฺรสฺถานสมเย กฺก ยามีติ นาชานาตฺฯ
9 Ta wurin bangaskiya ya yi zama a ƙasar da aka yi masa alkawari kamar baƙo a baƙuwar ƙasa; ya zauna a tentuna, haka ma Ishaku da Yaƙub, waɗanda su ma magādan alkawarin nan ne tare da shi.
วิศฺวาเสน ส ปฺรติชฺญาเต เทเศ ปรเทศวตฺ ปฺรวสนฺ ตสฺยา: ปฺรติชฺญายา: สมานำศิภฺยามฺ อิสฺหากา ยากูพา จ สห ทูษฺยวาสฺยภวตฺฯ
10 Gama yana zuba ido ga birnin nan mai tushe, wanda mai zānen gininsa da kuma mai gininsa Allah ne.
ยสฺมาตฺ ส อีศฺวเรณ นิรฺมฺมิตํ สฺถาปิตญฺจ ภิตฺติมูลยุกฺตํ นครํ ปฺรไตฺยกฺษตฯ
11 Ta wurin bangaskiya Ibrahim, ko da yake shekarunsa sun wuce, Saratu kanta kuma bakararriya ce ya iya zama mahaifi domin ya amince cewa shi wanda ya yi alkawarin mai aminci ne.
อปรญฺจ วิศฺวาเสน สารา วโยติกฺรานฺตา สนฺตฺยปิ ครฺภธารณาย ศกฺตึ ปฺราปฺย ปุตฺรวตฺยภวตฺ, ยต: สา ปฺรติชฺญาการิณํ วิศฺวาสฺยมฺ อมนฺยตฯ
12 Saboda haka, daga mutum ɗaya, wanda dā shi ma da matacce kusan ɗaya ne, zuriya masu yawa suka fito kamar taurari a sararin sama da kuma kamar yashin da ba a iya ƙirgawa a bakin teku.
ตโต เหโต รฺมฺฤตกลฺปาทฺ เอกสฺมาตฺ ชนาทฺ อากาศียนกฺษตฺราณีว คณนาตีตา: สมุทฺรตีรสฺถสิกตา อิว จาสํขฺยา โลกา อุตฺเปทิเรฯ
13 Duk mutanen nan suna cikin bangaskiya sa’ad da suka mutu. Ba su kuwa karɓi abubuwan da aka yi alkawari ba; sun dai hango su suka kuma marabce su daga nesa. Suka kuma amince cewa su baƙi ne, bare kuma a duniya.
เอเต สรฺเวฺว ปฺรติชฺญายา: ผลานฺยปฺราปฺย เกวลํ ทูราตฺ ตานิ นิรีกฺษฺย วนฺทิตฺวา จ, ปฺฤถิวฺยำ วยํ วิเทศิน: ปฺรวาสินศฺจาสฺมห อิติ สฺวีกฺฤตฺย วิศฺวาเสน ปฺราณานฺ ตตฺยชุ: ฯ
14 Mutane masu faɗin irin abubuwan nan sun nuna cewa suna neman ƙasar da take tasu.
เย ตุ ชนา อิตฺถํ กถยนฺติ ไต: ไปตฺฤกเทโศ 'สฺมาภิรนฺวิษฺยต อิติ ปฺรกาศฺยเตฯ
15 Da a ce suna tunanin ƙasar da suka bari a baya, da sun riga sun sami damar komawa.
เต ยสฺมาทฺ เทศาตฺ นิรฺคตาสฺตํ ยทฺยสฺมริษฺยนฺ ตรฺหิ ปราวรฺตฺตนาย สมยมฺ อลปฺสฺยนฺตฯ
16 A maimako, suna marmarin wata ƙasa mafi kyau, ta sama. Saboda haka Allah ba ya kunya a kira shi Allahnsu, domin ya riga ya shirya musu birni.
กินฺตุ เต สรฺโวฺวตฺกฺฤษฺฏมฺ อรฺถต: สฺวรฺคียํ เทศมฺ อากางฺกฺษนฺติ ตสฺมาทฺ อีศฺวรสฺตานธิ น ลชฺชมานเสฺตษามฺ อีศฺวร อิติ นาม คฺฤหีตวานฺ ยต: ส เตษำ กฺฤเต นครเมกํ สํสฺถาปิตวานฺฯ
17 Ta wurin bangaskiya Ibrahim, sa’ad da Allah ya gwada shi, sai ya miƙa Ishaku hadaya. Shi da ya karɓi alkawaran ya yi shirin miƙa makaɗaicin ɗansa,
อปรมฺ อิพฺราหีม: ปรีกฺษายำ ชาตายำ ส วิศฺวาเสเนสฺหากมฺ อุตฺสสรฺช,
18 ko da yake Allah ya ce masa, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”
วสฺตุต อิสฺหากิ ตว วํโศ วิขฺยาสฺยต อิติ วาคฺ ยมธิ กถิตา ตมฺ อทฺวิตียํ ปุตฺรํ ปฺรติชฺญาปฺราปฺต: ส อุตฺสสรฺชฯ
19 Ibrahim ya yi tunani cewa Allah yana iya tā da matattu, a misalce kuwa, ya sāke karɓan Ishaku daga matattu.
ยต อีศฺวโร มฺฤตานปฺยุตฺถาปยิตุํ ศกฺโนตีติ ส เมเน ตสฺมาตฺ ส อุปมารูปํ ตํ เลเภฯ
20 Ta wurin bangaskiya ne Ishaku ya albarkaci Yaƙub da Isuwa game da nan gabansu.
อปรมฺ อิสฺหากฺ วิศฺวาเสน ยากูพฺ เอษาเว จ ภาวิวิษยานธฺยาศิษํ ทเทาฯ
21 Ta wurin bangaskiya ne Yaƙub, sa’ad da yake bakin mutuwa, ya albarkaci kowane ɗan Yusuf, ya kuma yi sujada yayinda yake jingine a kan sandansa.
อปรํ ยากูพฺ มรณกาเล วิศฺวาเสน ยูษผ: ปุตฺรโยเรไกกไสฺม ชนายาศิษํ ทเทา ยษฺฏฺยา อคฺรภาเค สมาลมฺพฺย ปฺรณนาม จฯ
22 Ta wurin bangaskiya ne Yusuf, sa’ad da kwanakinsa suka yi kusan ƙarewa, ya yi magana game da fitowar Isra’ilawa daga Masar ya kuma ba da umarni game da ƙasusuwansa.
อปรํ ยูษผฺ จรมกาเล วิศฺวาเสเนสฺราเยลฺวํศียานำ มิสรเทศาทฺ พหิรฺคมนสฺย วาจํ ชคาท นิชาสฺถีนิ จาธิ สมาทิเทศฯ
23 Ta wurin bangaskiya ne iyayen Musa suka ɓoye shi har wata uku bayan haihuwarsa, domin sun ga cewa shi ba kamar sauran yara ba ne, ba su kuwa ji tsoron umarnin sarki ba.
นวชาโต มูสาศฺจ วิศฺวาสาตฺ ตฺรานฺ มาสานฺ สฺวปิตฺฤภฺยามฺ อโคปฺยต ยตเสฺตา สฺวศิศุํ ปรมสุนฺทรํ ทฺฤษฺฏวนฺเตา ราชาชฺญาญฺจ น ศงฺกิตวนฺเตาฯ
24 Ta wurin bangaskiya ne Musa, sa’ad da ya yi girma, ya ƙi a kira shi ɗan diyar Fir’auna.
อปรํ วย: ปฺราปฺโต มูสา วิศฺวาสาตฺ ผิเราโณ เทาหิตฺร อิติ นาม นางฺคีจการฯ
25 Ya zaɓa yă sha wahala tare da mutanen Allah, maimakon yă ji daɗin sha’awace-sha’awacen zunubi na ɗan lokaci.
ยต: ส กฺษณิกาตฺ ปาปชสุขโภคาทฺ อีศฺวรสฺย ปฺรชาภิ: สารฺทฺธํ ทุ: ขโภคํ วเวฺรฯ
26 Ya ɗauki wulaƙancin da yake sha saboda Kiristi ya fi dukiyar Masar daraja, domin ya sa ido ga ladansa.
ตถา มิสรเทศียนิธิภฺย: ขฺรีษฺฏนิมิตฺตำ นินฺทำ มหตีํ สมฺปตฺตึ เมเน ยโต เหโต: ส ปุรสฺการทานมฺ อไปกฺษตฯ
27 Ta wurin bangaskiya ya bar Masar, ba tare da jin tsoron fushin sarki ba; ya kuwa jure domin ya ga wannan wanda ba a iya gani.
อปรํ ส วิศฺวาเสน ราชฺญ: โกฺรธาตฺ น ภีตฺวา มิสรเทศํ ปริตตฺยาช, ยตเสฺตนาทฺฤศฺยํ วีกฺษมาเณเนว ไธรฺยฺยมฺ อาลมฺพิฯ
28 Ta wurin bangaskiya ya kiyaye Bikin Ƙetarewa ya kuma yayyafa jini, domin kada mai hallakar’ya’yan fari yă taɓa’ya’yan fari na Isra’ila.
อปรํ ปฺรถมชาตานำ หนฺตา ยตฺ สฺวียโลกานฺ น สฺปฺฤเศตฺ ตทรฺถํ ส วิศฺวาเสน นิสฺตารปรฺวฺวียพลิจฺเฉทนํ รุธิรเสจนญฺจานุษฺฐิตาวานฺฯ
29 Ta wurin bangaskiya ne mutane suka bi ta cikin Jan Teku, sai ka ce a kan busasshiyar ƙasa; amma da Masarawa suka yi ƙoƙari su yi haka, sai aka nutsar da su.
อปรํ เต วิศฺวาสาตฺ สฺถเลเนว สูผฺสาคเรณ ชคฺมุ: กินฺตุ มิสฺรียโลกาสฺตตฺ กรฺตฺตุมฺ อุปกฺรมฺย โตเยษุ มมชฺชุ: ฯ
30 Ta wurin bangaskiya ne katangar Yeriko ta rushe, bayan mutane suka yi ta kewaye ta har kwana bakwai.
อปรญฺจ วิศฺวาสาตฺ ไต: สปฺตาหํ ยาวทฺ ยิรีโห: ปฺราจีรสฺย ปฺรทกฺษิเณ กฺฤเต ตตฺ นิปปาตฯ
31 Ta wurin bangaskiya ne ba a kashe Rahab karuwan nan, ta tare da marasa biyayya ba don ta marabci’yan leƙan asiri.
วิศฺวาสาทฺ ราหพฺนามิกา เวศฺยาปิ ปฺรีตฺยา จารานฺ อนุคฺฤหฺยาวิศฺวาสิภิ: สารฺทฺธํ น วินนาศฯ
32 Me kuma zan faɗa? Ba ni da lokacin da zan ba da labari a kan Gideyon, Barak, Samson, Yefta, Dawuda, Sama’ila, da kuma annabawa,
อธิกํ กึ กถยิษฺยามิ? คิทิโยโน พารก: ศิมฺโศโน ยิปฺตโห ทายูทฺ ศิมูเยโล ภวิษฺยทฺวาทินศฺไจเตษำ วฺฤตฺตานฺตกถนาย มม สมยาภาโว ภวิษฺยติฯ
33 waɗanda ta wurin bangaskiya ne suka ci nasara a kan mulkoki, suka aikata adalci, suka kuma sami abin da aka yi alkawari; waɗanda suka rurrufe bakunan zakoki,
วิศฺวาสาตฺ เต ราชฺยานิ วศีกฺฤตวนฺโต ธรฺมฺมกรฺมฺมาณิ สาธิตวนฺต: ปฺรติชฺญานำ ผลํ ลพฺธวนฺต: สึหานำ มุขานิ รุทฺธวนฺโต
34 suka kashe harshen wuta, suka kuma tsere wa kaifin takobi; waɗanda aka mai da rashin ƙarfinsu ya zama ƙarfi; waɗanda suka yi jaruntaka wajen yaƙi suka kuma fatattaki mayaƙan waɗansu ƙasashe.
วเหฺนรฺทาหํ นิรฺวฺวาปิตวนฺต: ขงฺคธาราทฺ รกฺษำ ปฺราปฺตวนฺโต เทารฺพฺพเลฺย สพลีกฺฤตา ยุทฺเธ ปรากฺรมิโณ ชาตา: ปเรษำ ไสนฺยานิ ทวยิตวนฺตศฺจฯ
35 Mata suka karɓi ƙaunatattunsu da aka sāke tasar daga matattu. Aka azabtar da yawancin mutanen nan, amma suka ƙi a sake su, domin sun tabbata za su sami lada mafi kyau sa’ad da aka tā da matattu.
โยษิต: ปุนรุตฺถาเนน มฺฤตานฺ อาตฺมชานฺ เลภิเร, อปเร จ เศฺรษฺโฐตฺถานสฺย ปฺราปฺเตราศยา รกฺษามฺ อคฺฤหีตฺวา ตาฑเนน มฺฤตวนฺต: ฯ
36 Waɗansu suka sha ba’a da bulala, har da dauri da sarƙa, da kuma jefa su cikin kurkuku.
อปเร ติรสฺกาไร: กศาภิ รฺพนฺธไน: การยา จ ปรีกฺษิตา: ฯ
37 Aka jajjefe su da duwatsu; aka raba su biyu da zarto; aka kashe su da takobi. Suka yi ta yawo saye da fatun tumaki da na awaki, suka yi zaman rashi, suka sha tsanani da kuma wulaƙanci
พหวศฺจ ปฺรสฺตราฆาไต รฺหตา: กรปไตฺร รฺวา วิทีรฺณา ยนฺไตฺร รฺวา กฺลิษฺฏา: ขงฺคธาไร รฺวา วฺยาปาทิตา: ฯ เต เมษาณำ ฉาคานำ วา จรฺมฺมาณิ ปริธาย ทีนา: ปีฑิตา ทุ: ขารฺตฺตาศฺจาภฺรามฺยนฺฯ
38 duniya ba tă ma cancanci su zauna a cikinta ba. Suka yi ta yawo a cikin hamada da a kan duwatsu, da cikin kogwanni da kuma cikin ramummuka.
สํสาโร เยษามฺ อโยคฺยเสฺต นิรฺชนสฺถาเนษุ ปรฺวฺวเตษุ คหฺวเรษุ ปฺฤถิวฺยาศฺฉิเทฺรษุ จ ปรฺยฺยฏนฺฯ
39 Waɗannan duka an yabe su saboda bangaskiyarsu, duk da haka babu waninsu da ya sami abin da aka yi alkawari.
เอไต: สรฺไวฺว รฺวิศฺวาสาตฺ ปฺรมาณํ ปฺราปิ กินฺตุ ปฺรติชฺญายา: ผลํ น ปฺราปิฯ
40 Allah ya shirya mana wani abu mafi kyau. Kuma bai so su kai ga maƙasudin bangaskiyarsu ba sai tare da mu.
ยตเสฺต ยถาสฺมานฺ วินา สิทฺธา น ภเวยุสฺตไถเวศฺวเรณาสฺมากํ กฺฤเต เศฺรษฺฐตรํ กิมปิ นิรฺทิทิเศฯ

< Ibraniyawa 11 >