< Ibraniyawa 10 >

1 Dokar, inuwa ce kawai ta kyawawan abubuwa masu zuwa, wannan inuwar ba ita ce ainihin abubuwan ba ne. Saboda haka ba za tă taɓa mai da masu matsowa kusa don yin sujada cikakku ta wurin irin hadayun da ake maimaitawa ba fasawa shekara-shekara ba.
Bhai, pabha shalia ja a Musha pujaaliji shiwili sha indu ya mmbone shiijiye koposhela na nngabha indu iyene, mbepei ila peila ya Shalia ishoywa kila shaka, ikakombola kwaakamilishanga nkwaatindibhalila a Nnungu.
2 Da a ce za tă iya, da ba su daina miƙa hadayu ba? Ai, da an riga an tsabtacce masu yin sujada sau ɗaya tak, da kuma ba za su ƙara damuwa da zunubansu ba.
Monaga bhandunji bhakwaatindibhalilanga a Nnungu bhakalinginji kweli bhaleshelelwenje yambi yabhonji, bhakanaibhonanje kuti bhashilebhanga, na mbepei yowe ikapelile.
3 Amma waɗancan hadayu abin tunawa da zunubai ne na kowace shekara,
Ikabheje yene mbepeiyo inakumbushiya bhandu ga yambi yabhonji kila shaka.
4 domin ba zai taɓa yiwuwa jinin bijimai da na awaki yă kawar da zunubai ba.
Bhai, minyai ja ng'ombe lilume na mbui jikaashoya yambi.
5 Saboda haka, sa’ad da Kiristi ya shigo duniya ya ce, “Hadaya da sadaka kam ba ka so, sai dai ka tanadar mini jiki;
Kwa nneyo a Kilishitu pubhaishe pa shilambolyo, bhashinkwaalugulila a Nnungu, “Mwangapinga mbepei, ikabhe nshing'alashiya shiilu.
6 hadayun ƙonawa da kuma hadayun zunubi ba ka ji daɗin.
Mbepei ya tiniywa pa moto eu ya leshelela yambi yangannonyela.
7 Sai na ce, ‘Ga ni nan, a rubuce yake cikin naɗaɗɗen littafi na zo in aikata nufinka, ya Allah.’”
Penepo gunjite, ‘Puni apano, mmwe a Nnungu, kutenda inkupinga malinga shiishite jandikwa gangu nne nshitabhu.’”
8 Da farko ya ce, “Hadayu da sadakoki, hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka so, ba ka kuwa jin daɗinsu” (ko da yake doka ta bukaci a yi su).
Kundandubho a Kilishitu bhaashite, “Yangannonyela wala mwangaipinga mbepei, na bhannyama bha tiniywa pa moto wala mbepei ya shoya yambi.” Nkutolelela shijapingaga shalia.
9 Sa’an nan ya ce, “Ga ni nan, na zo in aikata nufinka.” Ya kawar da na farkon domin yă kafa na biyun.
Kungai gubhashite, “Puni apano, mmwe a Nnungu njikwiya kuutenda inkupinga.” Kwa nneyo a Nnungu gubhaleshile malagano ga bhukala, nkupinga bhabhishe ukoto ga ambi.
10 Kuma bisa ga wannan nufi, aka mai da mu masu tsarki ta wurin miƙa hadayar jikin Yesu Kiristi sau ɗaya tak.
Na pabha a Yeshu Kilishitu bhashinkutenda ibhaapinga a Nnungu, uwe tunaaleshelelwa yambi kwa mbepei ya shiilu shabho, shibhashishoshiye gwanakamope.
11 Kowace rana kowane firist yakan tsaya yin hidimar ibadarsa; sau da sau yakan miƙa hadayu iri ɗaya, waɗanda ba za su taɓa kawar da zunubai ba.
Lyubha kwa lyubha kila bhaabhishila bhanashoya mbepei kila lyubha, mbepei ikakombola shoya yambi.
12 Amma da Kiristi ya miƙa hadaya ɗaya ta dukan lokaci saboda zunubai, sai ya zauna a hannun dama na Allah.
Ikabheje a Kilishitu bhashinkushoya mbepei jimo ja lonjeya mobha gowe, kungai gubhatemi kunkono nnilo gwa a Nnungu,
13 Tun daga lokacin nan yana jira a mai da abokan gābansa matashin ƙafafunsa,
bhanaalinda ashaamagongo ajabho bhabhikwanje pa makongono gabho.
14 gama ta wurin hadayan nan guda ɗaya ya kammala har abada waɗanda ake tsarkake.
Bhai, kwa mbepei jabho jimo, bhashikwaatendanga bhaatakaywanga bhala, kukamilika pitipiti.
15 Ruhu Mai Tsarki ma ya yi mana shaida game da wannan. Da farko ya ce,
Na jwalakwe Mbumu jwa Ukonjelo anakong'ondela, alinkuti,
16 “Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
“Gegano malagano gushindende na bhanganyabho, Shimishe shalia jangu mmitima jabhonji, mmobha gakwiya na jandika nnunda lwabhonji.”
17 Sai ya ƙara da cewa, “Zunubansu da kurakuransu ba zan ƙara tunawa da su ba.”
Gubhajenjesheye bhalinkuti, “Yambi yabhonji ngaikumbushila kabhili, wala itendi yabhonji yangali ya mmbone.”
18 In an gafarta zunubai, babu sauran bukatar miƙa hadaya.
Bhai, yambi ileshelelwaga, mbepei ya leshelela yambi ikaapinjikwa kabhili.
19 Saboda haka,’yan’uwa, da yake muna da wannan tabbaci na shiga Wuri Mafi Tsarki ta wurin jinin Yesu,
Bhai, ashaapwanga, kwa minyai ja a Yeshu tunaapegwa makangala ga jinjila pa Ukonjelo.
20 ta wurin sabuwa, rayayyiyar hanya kuma wadda aka buɗe mana ta labulen nan, wato, jikinsa,
Kwa kwiishoya shiilu shabho bhayene kubha mbepei, a Yeshu bhashikutuugulila mpanda gwa ambi, mpanda gwa ambi ukutulongoya ku gumi, yani lipashiya lila.
21 da yake kuma muna da babban firist mai mulkin gidan Allah,
Pabha, tushikola bhakulungwa bhaabhishila bhakwete mashili nnyumba ja a Nnungu,
22 bari mu matso kusa da Allah da zuciya mai gaskiya da kuma cikakken tabbaci mai zuwa ta wurin bangaskiya. Bari mu bar zukatan da tsabta, lamirinmu babu mugunta, da kuma jikunanmu a wanke da ruwa.
twaabhandishile a Nnungu kwa ntima gwa kulupalila gwangali lipamba, na mitima jikonjeleywe ga ng'aniyo ya nyata na iilu ikundilwe na mashi ga mmbone.
23 Bari mu tsaya da ƙarfi a kan ga begen da muka ce namu ne, gama shi da ya yi alkawarin, mai aminci ne.
Tukamulile ukoto nnolelo gwetu gutukong'ondela, pabha a Nnungu bhabhishile miadibho, ni bhaakulupalika.
24 Bari kuma mu yi tunani a kan yadda za mu gargaɗe juna ga ƙauna da kuma ayyuka nagari.
Tulolane nitagana ntima twaashayene, na punda pingana, na tenda ya mmbone.
25 Kada mu daina taruwa kamar yadda waɗansu suka saba, sai dai mu ƙarfafa juna, tun ba ma da kuka ga Ranan nan tana kusatowa ba.
Tunaleshe nkubho gwa imana pamo gula, malinga shibhaatendanga bhananji. Ikabheje tunapinjikwa jangutana, pabha lyubha lya ukumu ja Bhakulungwa linabhandishila.
26 Ba wata hadayar da za a yi don mutanen da suka yanke shawara su yi ci gaba da yin zunubi da gangan bayan sun sami sanin gaskiya.
Pabha tupundaga tenda yambi melepe, tukajimanyeje kweli, jakwapi mbepei jina shijishoywe ja kombola kuleshelela yambi,
27 A maimakon haka za su kasance da babban fargabar hukunci da kuma ta ƙunar wuta wadda za tă cinye abokan gāban Allah.
ikabheje shiilepeka ni kulolela ukumu ja a Nnungu na moto gwaatitimiyanje bhakakwaakundanga.
28 Duk wanda ya ƙi ya kiyaye dokar Musa akan kashe shi ba tausayi, a kan shaidar mutum biyu ko uku.
Mundu jojowe akaakunda shalia, anaatitimiywa gwangali kummonnela shiya, bhapagwangaga bhaakong'ondela bhabhili eu bhatatu.
29 Wane irin hukunci mai tsanani ne kuke tsammani zai dace da mutumin da ya nuna rashin bangirma ga Ɗan Allah, wanda ya yi banza da jinin nan na alkawarin da ya tsarkake shi, wanda kuma ya zargi Ruhun alheri?
Bhuli, mundu akunnyegaya Mwana jwa a Nnungu na nyegaya minyai ja malagano ga a Nnungu janneshelele yambi, mundu akuntukana Mbumu jwa nema, akapinjikwa kutitimiywa kwa kaje?
30 Gama mun san shi, wannan wanda ya ce, “Ramuwa tawa ce; zan rama,” da kuma, “Ubangiji zai yi wa mutanensa hukunci.”
Pabha twaamanyi bhene bhabhelekete, kuti, “Kupindikulila ni liengo lyangu, nne shimbindikulile.” Kabhili kuti, “Bhakulungwa shibhaaukumulanje bhandu bhabho.”
31 Abu mai matuƙar bantsoro ne a fāɗa cikin hannuwan Allah mai rai.
Kuukumulwa na a Nnungu bhali shiumilo sha gumi, ni shindu sha jogoya kwa kaje!
32 Ku tuna da kwanakin nan da suka wuce bayan kun sami haske, sa’ad da kuka tsaya daram a tsananin shan wahala.
Nkumbushilanje yakoposhele kundandubho pumwalangashiywenje shilangaya sha a Nnungu. Nkali mwapotekwenje kwa kaje, mmanganya mwashinkwiikakatimilanga.
33 Wani lokaci a fili an tsananta muku aka kuma zage ku aka kuma tsananta muku; a wani lokaci kuma kuka tsaya tare da waɗanda aka yi musu haka.
Guna mwashinkutukanwanga na nyegaywa pa lugwinjili, guna mwashinkukundanga kulundana na bhene bhapotekwenje bhala.
34 Kuka ji tausayin waɗanda suke cikin kurkuku, da farin ciki kuma kuka yarda ku rabu da dukiyar da aka ƙwace muku, domin ku kanku kun san cewa kuna da madawwamiyar dukiya mafi kyau.
Mwashinkuabhonelanga shiya bhatabhilwenje, nipokonyolwa indu yenunji akuno nniangalalanga, pabha mwamumanyinji kuti, nshikolanga indu ina ya mmbone kaje na ya lonjeya pitipiti.
35 Saboda haka kada ku yar da tabbacinku; za a sāka muku a yalwace.
Bhai, nnalekanje makangala genunji, pabha shimpatanje yukilo yaikulungwa.
36 Kuna bukata ku jimre don sa’ad da kuka aikata nufin Allah, za ku karɓi abin da ya yi alkawari.
Nnapinjikwanga muikakatimilanje, nkupinga ntendanje ibhaapinga a Nnungu, na poshela shibhalajile shila.
37 Gama, “A cikin ɗan lokaci kaɗan, mai zuwan nan zai zo ba kuwa zai yi jinkiri ba.
Malinga shigataya Majandiko kuti, Palepeshe pashokope, na bhakwiya bhala, shibhaishe, wala bhakakabha.
38 Amma, “Mai adalcina zai rayu ta wurin bangaskiya. In kuwa ya ja da baya, ba zan ji daɗinsa ba.”
Ikabheje mundu jwangu akwete aki, shatame kwa kulupalila, ikabheje abhujilaga nnyuma, nne nganonyelwa najo.
39 Amma mu ba na waɗanda suke ja da baya, su kuma hallaka ba ne, amma na waɗanda suka gaskata, suka kuma sami ceto ne.
Bhai, uwe twangabha munkumbi gwa bhaabhujilanga nnyuma, ikabheje putuli na bhaakulupalilanga na tapulwa.

< Ibraniyawa 10 >