< Ibraniyawa 1 >

1 A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
MURIN majan toto, me Kot kotin kadedeki jaukopakan ni tapin kuua on jam atail akan,
2 amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
A ni imwin kaua o ran pukat, a kotin majan kidon kitail Na, me a kotin kajapwilada, pwen jojoki meakan karoj, o me a kotin wia kida wei pokon, (aiōn g165)
3 Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
Me kijan a linan o wewe mau on mom a, o kotin kaun kida meakoroj a majan manaman, a lao kotin kamakelekele ki jan dip atail ki pein I, ap kaipokidi ni pali maun en Kaun Lapalap poe.
4 Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
I me a lapalapalar kaulap jan tounlan kan, pwe a aleer mar eu, me lap jan mar arail.
5 Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
Pwe ij ren tounlan kan, me a kotin majani on: Koe nai Ol, ran wet I kaipwi ukadar? O pil eu: I pan wiala Jam a, o a pan wiala nai Ol?
6 Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
O pil eu: A lao pan pil kare don jappa Mejeni o, a kotin majani: Tounlan en Kot karoj pan poni i.
7 Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
A duen tounlan kan a kotin majani: A wiaki japwilim a tounlan kan man en kadar o a papa kan umpul en kijiniai.
8 Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
A duen Japwilim a a kotin majani: Mol omui, Main Kot, pan potopot eta. O jokon en pun, iei jokon en wei omui. (aiōn g165)
9 Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
Komui pok oner me pun, ap kailonki tiak japun; iei me omui Kot keie kin komui Main Kot, potik kaperen, pwen lapa jan nanmarki kan karoj.
10 Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
O pil eu: Komui Main pajonedier jappa nin tapi o, o lan akan wiawia en lim omui kan.
11 Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Irail pan momela, a komui pan kotikot eta, o irail karoj pan marinalar dueta likau eu,
12 Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
Komui pan kotin wilitik ir pena dueta likau eu, o irail pan wukila, dueta likau eu; a komui pan duedueta o omui par akan jota pan rojela.
13 Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
A ij ren tounlan kan, me a kotin majani on: Mondi on ni pali maun i, I lao kaloedi om imwintiti kan pan na om?
14 Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?
Kaidin irail karoj nen en men papa me kin pakadarala pwen papa irail, me pan jojoki maur joutuk?

< Ibraniyawa 1 >