< Ibraniyawa 1 >
1 A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
Unu daffi Asere abuu acokoro-acokoro aru tize uganiya sassas nantinaa sassas.
2 amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
Atiyee tigeme, ma boo duru ahira avana, unare imum vat. Ahira ameme ani Asere abani unee. (aiōn )
3 Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
Memani ma saa mu nonzo Asere, uzina ubariukang umeme. Ma canti kondi nyani nigome ini kara nitize tumeme. Sa ma kpicon durur ucara uru, ma ciki atari tinanre tunubura Aseseri.
4 Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
Anime ini mateki ibe mateki Ibe ikadura ka Asere, barki sa niza numeme niteki numeme.
5 Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
Aveni anyimo Ibe ikadurame Asere a gun me “Hu vana ummani, kani mi ma cukuno acoo uwe” ma kuri ma gu “idi cukuno acoo uwe, hu udi cukuno vana um?”
6 Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
Sa Asere a ayen in unaree imum me anyimo unee, ma gu “vat makiri nan Ibe ikadura ka Asere wadi nonzo me.”
7 Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
Abanga Ibe ikadura ka Asere magui “Me mani Bibe-Bibe ikadura ka Asere, nan ana katuma kameme alem ura.”
8 Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn )
Abanga avaname ma gu “Ahira atigomo tuweme Asere uzati umarsa ani. Ubinan utigomo tuweme ubinan uni ukadundura. (aiōn )
9 Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
Uzin nuhem unu katuma kaku wa nyari we una katuma kama dini. Barki anime Asere aweme ma humka we mapuru arum wa aka ucara uweme.
10 Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Innu tuba, Asere, hoo mani wa tubi ubara unee. Aseseri katuma ka tari tuwe kani.
11 Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Kadi mari, hu idi reaje. Kadi mari vat kasi tirunga.
12 Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
Udi nyungurko kani kasi tirunga udi gamirka kani kasi majassi matirunga. Huu uda gamirkawe ba, tiwee tuweme tida mara ba.”
13 Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
Biya Bibe bikadura ka Asere kani Asere agu akondi uya uganiya “cukuno atari timare tum senke ma wuna aroni ishina aweme ukpanku ati buna tuweme?”
14 Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?
Ingwa inzo vat bibe ibibe ikadura ka Asere, igesa Asere akatumi bati iwuzi ande sa wadi kem ubara Asere katuma?