< Ibraniyawa 1 >
1 A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
Matungo nakiile Itunda ai witambulya ni isekulu itu kukiila anyakidagu nkua idu nu kunzila idu.
2 amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
Kuiti mu mahiku aya nikukete, Itunda witambuuye nu sese kukiila Ng'wana, naiiza ai umuikile kutula musali nua intu yihi, hangi naiiza kukiila ng'wenso ai umbile ga nu unkumbigulu. (aiōn )
3 Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
Ng'wana nuakwe ingi welu nua ikulyo nilakwe, ntendo ing'wene na upumoo nuakwe, hangi nuinoneelya i intu yihi ku lukani nula ngulu niakwe. Ze yakilaa kukondaniiligwa u weligwa nua milandu, ai wikie pihi mukono nua kigoha nua ukulu uko migulya.
4 Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
Watuile bahu kukila i a malaika, anga iti i lina nai ulisaile nili bahu ikilo kukila i lina nilao.
5 Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
Ku ndogoelyo ingi kung'wa malaika kii nai wakaiye kuligitya, “Uewe wi ng'wana nuane, lelo natulaa ni tata nuako?” Ni hangi, “Nikatula ni tata kitalakwe, nu ng'wenso ukutula ng'wana kitalane?”
6 Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
Hangi, itungo Itunda nai umuletile mutugwa nua ng'wandyo mu unkumbigulu, wiligitya, “Amalaika ihi ang'wa Itunda kusinja amukulye.”
7 Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
Kutula a malaika uligitilye, “Nuanso naiza wizipya ia malaika akwe kutula ng'wau ng'welu, ni anyamilimo akwe kutula nimi nia moto?”
8 Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn )
Kuiti kutula Ng'wana wiligitya, “Ituntu nilako nila ukulu, Itunda, ingi la kali na kali. Mulanga nua utemi nuako ingi mulanga nua tai ane. (aiōn )
9 Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
Wamilowaa i tai ane nu kubipilwa u ubunangwi nua malagiilyo, ku lulo Itunda, Itunda nuako, wakupuguhila i makuta a iloeelya kukila i iako.”
10 Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Pang'wanso u ng'wandyo, uMukulu, ai uikile i kitako ni kihi. Ilunde ingi mulimo nua mikono ako.
11 Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Ikulimila, kuiti uewe ukulongoleka. Yihi yukukakila anga u ng'wenda.
12 Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
Ukuipunyangiila anga u mujulungu, ni nyenso yukukailika anga u ng'wenda. Kuiti uewe ingi yuyo yuuyo, ni myaka ako shanga ikuleka.”
13 Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
Kuiti kung'wa malaika nu uli Itunda ai uligitilye matungo ihi, “Ikie mukono nuane nua kigoha kupikiila ni nikaazipya i alugu ako kutula ituntu nila migulu ako?”
14 Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?
Itii, a malaika ihi shanga nkolo nai ilagiigwe kua aiilya nu kuaika awo ni ikausala u uguniiligwa.