< Haggai 2 >
1 a ranar ashirin da ɗaya ga watan bakwai, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai cewa,
Sedmoga mjeseca dvadeset prvoga dana doðe rijeè Gospodnja preko Ageja proroka govoreæi:
2 “Ka yi magana da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel wanda yake gwamna a Yahuda, da Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist, da kuma dukan raguwar mutane. Ka tambaye su ka ce,
Kaži sada Zorovavelju sinu Salatilovu, upravitelju Judejskom, i Isusu sinu Josedekovu, poglavaru sveštenièkom, i ostatku narodnom govoreæi:
3 ‘Wane ne a cikinku ya ragu da ya ga wannan gida a darajarsa ta dā? Yaya yake a gare ku a yanzu? Bai yi kamar a bakin kome ba, ko ba haka ba?
Ko je meðu vama ostao koji je vidio ovaj dom u prvoj slavi njegovoj? a kakav vi sada vidite? nije li prema onom kao ništa u vašim oèima?
4 Amma yanzu ka ƙarfafa, ya Zerubbabel,’ in ji Ubangiji. ‘Ka ƙarfafa, ya Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist. Ku ƙarfafa, dukanku mutanen ƙasar,’ in ji Ubangiji, ‘ku yi aiki. Gama ina tare da ku,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Nego sada budi hrabar, Zorovavelju, govori Gospod, i budi hrabar Isuse sine Josedekov, poglavaru sveštenièki, i budi hrabar sav narode zemaljski, govori Gospod, i radite; jer sam ja s vama, govori Gospod nad vojskama.
5 ‘Wannan shi ne alkawarin da na yi da ku a lokacin da kuka fito daga Masar. Ruhuna kuwa yana tare da ku. Kada ku ji tsoro.’
Po rijeèi kojom sam uèinio zavjet s vama kad izidoste iz Misira, duh æe moj stajati meðu vama, ne bojte se.
6 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ba da jimawa ba zan sāke girgiza sammai da kuma ƙasa, teku da busasshiyar ƙasa.
Jer ovako veli Gospod nad vojskama: još jednom, domalo, i ja æu potresti nebesa i zemlju i more i suhu zemlju;
7 Zan girgiza dukan al’ummai, marmarin kowace al’umma kuma zai taso, sa’an nan zan cika gidan nan da ɗaukaka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
I potrešæu sve narode, i doæi æe izabrani iz svijeh naroda, i napuniæu ovaj dom slave, veli Gospod nad vojskama.
8 ‘Da zinariya da azurfa duka nawa ne,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Moje je srebro i moje je zlato, govori Gospod nad vojskama.
9 ‘Ɗaukakar gidan nan na yanzu za tă fi ɗaukakar gidan nan na dā,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki. ‘A wannan wuri kuma zan ba da salama,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
Slava æe ovoga doma pošljednjega biti veæa nego onoga prvoga, veli Gospod nad vojskama; i postaviæu mir na ovom mjestu, govori Gospod nad vojskama.
10 A ranar ashirin da huɗu ga watan tara, a shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai cewa,
Dvadeset èetvrtoga dana devetoga mjeseca druge godine Darijeve doðe rijeè Gospodnja preko Ageja proroka govoreæi:
11 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku tambayi firist abin da doka ta ce.
Ovako veli Gospod nad vojskama: upitaj sveštenike za zakon, i reci:
12 Idan mutum yana riƙe da naman da aka keɓe a rigarsa, sa’an nan kuma wannan rigar ta taɓa burodi, ko dafaffen abinci, ko ruwan inabi, ko mai, ko kowane irin abinci, wannan zai sa abin yă zama tsarkake?’” Firistoci suka amsa, suka ce, “A’a.”
Gle, ako bi ko nosio sveto meso u skutu od haljine svoje, ili bi se skutom svojim dotakao hljeba ili variva ili vina ili ulja ili kakoga god jela, bi li se osvetio? A sveštenici odgovoriše i rekoše: ne.
13 Sa’an nan Haggai ya ce, “In mutumin da ya ƙazantar da kansa ta wurin taɓa gawa, ya taɓa wani daga cikin waɗannan abubuwa, za su ƙazantu?” Firistoci suka amsa, suka ce, “I, zai ƙazantu.”
Potom reèe Agej: ako bi se ko neèist od mrtvaca dotakao èega toga, hoæe li biti neèisto? A sveštenici odgovoriše i rekoše: biæe neèisto.
14 Sai annabi Haggai ya ce, “‘Haka yake da wannan mutane da kuma wannan al’umma a gabana,’ in ji Ubangiji. ‘Duk abin da suke yi da kuma dukan abin da suke miƙawa ƙazantattu ne.
Tada Agej odgovori i reèe: taki je taj narod i taki su ti ljudi preda mnom, govori Gospod, i tako je sve djelo ruku njihovijeh, i što god prinose tamo, neèisto je.
15 “‘Yanzu kuwa sai ku yi la’akari da wannan daga wannan rana zuwa gaba, ku tuna yadda al’amura suke kafin a ɗora wani dutse bisa wani a haikalin Ubangiji.
A sada uzmite na um, od ovoga dana nazad, prije nego se položi kamen na kamen u crkvi Gospodnjoj,
16 A lokacin, idan wani ya tafi wurin tsibin da zai auna mudu ashirin, sai yă iske mudu goma kawai. Idan kuma wani ya tafi wurin matse ruwan inabi don yă ɗebo lita hamsin, sai yă tarar da lita ashirin kawai.
Prije toga kad ko doðe ka gomili od dvadeset mjera, bješe deset; kad doðe ka kaci da dobije pedeset vjedara iz kace, bješe dvadeset;
17 Na mai da aikin da kuka sha wahala kuka yi ya zama banza ta wurin saukar da burtuntuna, da fumfuna, da ƙanƙara, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,’ in ji Ubangiji.
Bih vas sušom i medljikom i gradom, svako djelo ruku vaših; ali se vi ne obratiste k meni, govori Gospod.
18 ‘Daga wannan rana zuwa gaba, wato, rana ta ashirin da huɗu ga watan tara, ku lura da ranar da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji. Ku lura da kyau.
Uzmite na um, od toga dana nazad, od dana dvadeset èetvrtoga mjeseca devetoga, od dana kad se osnova crkva Gospodnja, uzmite na um.
19 Akwai sauran irin da ya rage a rumbu? Har yanzu, kuringar inabi da itacen ɓaure, rumman da itacen zaitun ba su ba da’ya’ya ba tukuna. “‘Amma daga wannan rana zuwa gaba zan sa muku albarka.’”
Ima li jošte sjemena u žitnici? ni vinova loza ni smokva ni šipak ni maslina još ne rodi; od ovoga æu dana blagosloviti.
20 Maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai sau na biyu a rana ta ashirin da huɗu ga wata cewa,
Potom doðe rijeè Gospodnja drugi put Ageju dvadeset èetvrtoga dana mjeseca govoreæi:
21 “Ka faɗa wa Zerubbabel gwamnan Yahuda cewa zan girgiza sammai da ƙasa.
Kaži Zorovavelju upravitelju Judejskom, i reci: ja æu potresti nebo i zemlju;
22 Zan hamɓarar da gadajen mulki in kuma ragargaza ƙarfin ƙasashen al’ummai. Zan tumɓuke kekunan yaƙi da mahayansu; dawakai da mahayansu za su mutu, kowane ta wurin takobin ɗan’uwansu.
I prevaliæu prijesto carstvima, i satræu silu carstvima narodnijem, prevaliæu kola i one koji sjede na njima, i popadaæe konji i konjici, svaki od maèa brata svojega.
23 “‘A wannan rana,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘Zan ɗauke ka, bawana Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel,’ in ji Ubangiji, ‘in kuma maishe ka kamar zoben hatimi, gama na zaɓe ka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
U to vrijeme, govori Gospod nad vojskama, uzeæu tebe, Zorovavelju, sine Salatilov, slugo moj, govori Gospod, i postaviæu te kao peèat; jer sam te izabrao, govori Gospod nad vojskama.