< Haggai 2 >
1 a ranar ashirin da ɗaya ga watan bakwai, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai cewa,
Hla rhih, hnin kul hnin khat dongkah BOEIPA ol he tonghma Haggai kut lamloh pai tih,
2 “Ka yi magana da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel wanda yake gwamna a Yahuda, da Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist, da kuma dukan raguwar mutane. Ka tambaye su ka ce,
Judah rhalboei Shealtiel capa Zerubbabel taengah khaw, khosoih puei Jehozadak capa Joshua taengah khaw, pilnam kah a meet taengah khaw thui laeh.
3 ‘Wane ne a cikinku ya ragu da ya ga wannan gida a darajarsa ta dā? Yaya yake a gare ku a yanzu? Bai yi kamar a bakin kome ba, ko ba haka ba?
“Hlamat vaengkah a thangpomnah dongah im aka hmu te nangmih khuiah unim aka sueng? Aka hmu rhoek nang te te metlam a om coeng? Te bang te na mik dongkah a hong bangla a om moenih a?
4 Amma yanzu ka ƙarfafa, ya Zerubbabel,’ in ji Ubangiji. ‘Ka ƙarfafa, ya Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist. Ku ƙarfafa, dukanku mutanen ƙasar,’ in ji Ubangiji, ‘ku yi aiki. Gama ina tare da ku,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Tedae Zerubbabel aw, BOEIPA kah olphong bangla thaahuel laeh. Khosoih puei Jehozadak capa Joshua thaahuel laeh. Khohmuen pilnam boeih loh thaahuel laeh. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni. Nangmih taengah ka om coeng dongah saii uh laeh. He tah caempuei BOEIPA kah olphong ni.
5 ‘Wannan shi ne alkawarin da na yi da ku a lokacin da kuka fito daga Masar. Ruhuna kuwa yana tare da ku. Kada ku ji tsoro.’
Ol he Egypt lamloh na lo vaengah ni nangmih taengah kang khueh coeng. Ka mueihla he na khui ah a om dongah rhih boeh.
6 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ba da jimawa ba zan sāke girgiza sammai da kuma ƙasa, teku da busasshiyar ƙasa.
Caempuei BOEIPA loh he ni a. thui. Vai khaw bet a om bal phoeiah tah vaan neh diklai khaw, tuitunli neh lanhak khaw ka hinghuen ni.
7 Zan girgiza dukan al’ummai, marmarin kowace al’umma kuma zai taso, sa’an nan zan cika gidan nan da ɗaukaka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Namtom boeih te ka hinghuen vetih namtom boeih te sahnaih la ha pai uh ni. Te vaengah he im he thangpomnah ka bae sak ni tila caempuei BOEIPA loh a thui.
8 ‘Da zinariya da azurfa duka nawa ne,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Cak he kamah kah tih sui khaw kamah kah ni. He tah caempuei BOEIPA kah olphong ni.
9 ‘Ɗaukakar gidan nan na yanzu za tă fi ɗaukakar gidan nan na dā,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki. ‘A wannan wuri kuma zan ba da salama,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
“He im thangpomnah tah lamhma lakah khaw lamhnuk ah a len om ni,” tila caempuei BOEIPA loh a thui. Te dongah he hmuen ah ngaimongnah ka paek ni. He tah caempuei BOEIPA kah olphong ni.
10 A ranar ashirin da huɗu ga watan tara, a shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai cewa,
Darius kah a kum bae, hla ko, hin kul hnin li vaengah BOEIPA ol te tonghma Haggai taengla pai tih,
11 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku tambayi firist abin da doka ta ce.
Caempuei BOEIPA loh he ni a. thui. “Khosoih te olkhueng dawt laeh,” a ti nah.
12 Idan mutum yana riƙe da naman da aka keɓe a rigarsa, sa’an nan kuma wannan rigar ta taɓa burodi, ko dafaffen abinci, ko ruwan inabi, ko mai, ko kowane irin abinci, wannan zai sa abin yă zama tsarkake?’” Firistoci suka amsa, suka ce, “A’a.”
Te dongah, “Hlang loh a himbai cun khuiah hmuencim maeh a phueih tih a hmoi neh buh khaw, andam khaw, misurtui khaw, situi khaw, caak te khat khat khaw, a ben te a ciim a?” a ti nah. Te vaengah khosoih rhoek loh a doo tih, “Cim mahpawh,” a ti uh.
13 Sa’an nan Haggai ya ce, “In mutumin da ya ƙazantar da kansa ta wurin taɓa gawa, ya taɓa wani daga cikin waɗannan abubuwa, za su ƙazantu?” Firistoci suka amsa, suka ce, “I, zai ƙazantu.”
Te phoeiah Haggai loh, “Hinglu rhalawt loh he he boeih a ben atah, a poeih nama?” a ti nah. Te vaengah khosoih rhoek a doo uh tih, “A poeih loella,” a ti uh.
14 Sai annabi Haggai ya ce, “‘Haka yake da wannan mutane da kuma wannan al’umma a gabana,’ in ji Ubangiji. ‘Duk abin da suke yi da kuma dukan abin da suke miƙawa ƙazantattu ne.
Te phoeiah Haggai loh a doo tih, “Pilnam he khaw, namtom he khaw, ka mikhmuh ah te tlam ni a om. He tah BOEIPA kah olphong ni. Te dongah a kut dongkah bibi boeih neh a khuen uh long khaw amah la hnap a cuem moenih.
15 “‘Yanzu kuwa sai ku yi la’akari da wannan daga wannan rana zuwa gaba, ku tuna yadda al’amura suke kafin a ɗora wani dutse bisa wani a haikalin Ubangiji.
Tahae khohnin lamlong tah na thinko ah dueh uh mai laeh. BOEIPA bawkim kah lungto soah lungto a tlingtlawn hang hlan ah.
16 A lokacin, idan wani ya tafi wurin tsibin da zai auna mudu ashirin, sai yă iske mudu goma kawai. Idan kuma wani ya tafi wurin matse ruwan inabi don yă ɗebo lita hamsin, sai yă tarar da lita ashirin kawai.
A om vaengah a hlom pakul lo cakhaw parha ni a. lo. Sum sawmnga la a duh va-am te khaw pakul ni a. lo.
17 Na mai da aikin da kuka sha wahala kuka yi ya zama banza ta wurin saukar da burtuntuna, da fumfuna, da ƙanƙara, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,’ in ji Ubangiji.
Namamih khaw, nangmih kut dongkah bitat boeih khaw, mawn neh, dung neh, rhael neh kang ngawn coeng. Tedae kai taengla na mael uh moenih. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni.
18 ‘Daga wannan rana zuwa gaba, wato, rana ta ashirin da huɗu ga watan tara, ku lura da ranar da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji. Ku lura da kyau.
Tahae khohnin lamlong tah na thinko ah dueh uh laeh. BOEIPA bawkim a suen hnin lamloh a hlako hnin kul hnin li so hang te na thinko ah khueh uh laeh.
19 Akwai sauran irin da ya rage a rumbu? Har yanzu, kuringar inabi da itacen ɓaure, rumman da itacen zaitun ba su ba da’ya’ya ba tukuna. “‘Amma daga wannan rana zuwa gaba zan sa muku albarka.’”
Cangpup khuiah cangti khaw om dae nim? Misur neh thaibu khaw, tale neh olive thing khaw cuen pawh. Tahae khohnin lamlong tah yoethen kam paek pawn ni,” a ti nah.
20 Maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai sau na biyu a rana ta ashirin da huɗu ga wata cewa,
Te kah hla hnin kul neh hnin li hnin ah tah BOEIPA ol he Haggai taengah a pabae la cet tih,
21 “Ka faɗa wa Zerubbabel gwamnan Yahuda cewa zan girgiza sammai da ƙasa.
“Judah rhalboei Zerubbabel taengah thui pah lamtah, 'Vaan neh diklai he ka hinghuen coeng.
22 Zan hamɓarar da gadajen mulki in kuma ragargaza ƙarfin ƙasashen al’ummai. Zan tumɓuke kekunan yaƙi da mahayansu; dawakai da mahayansu za su mutu, kowane ta wurin takobin ɗan’uwansu.
Ram ngolkhoel te ka palet vetih namtom ram kah thaa te ka bawt sak ni. Leng neh a sokah aka ngol khaw ka palet ni. Te vaengah marhang neh a sokah aka ngol khaw, hlang khaw a manuca kah cunghang dongah kaeh uh ni.
23 “‘A wannan rana,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘Zan ɗauke ka, bawana Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel,’ in ji Ubangiji, ‘in kuma maishe ka kamar zoben hatimi, gama na zaɓe ka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
He tah caempuei BOEIPA kah olphong ni. Te khohnin ah tah ka sal Shealtiel capa Zerubbabel nang te kan loh ni. He tah BOEIPA kah olphong ni. Nang te kan coelh coeng dongah nang te kutbuen la kan khueh ni. He tah caempuei BOEIPA kah olphong ni, 'ti nah,” a ti nah.