< Habakkuk 3 >
1 Addu’ar annabi Habakkuk. A kan shigiyont.
En bön av profeten Habackuk; till Sigjonót.
2 Ya Ubangiji, na ji irin shaharar da ka yi; na yi al’ajabi game da ayyukanka, ya Ubangiji. Ka maimaita su a kwanakinmu, ka sanar da su a lokacinmu; ka yi jinƙai ko a lokacin da kake fushi.
HERRE, jag har hört om dig och häpnat. HERRE, förnya i dessa år dina gärningar, låt oss förnimma dem i dessa år. Mitt i din vrede må du tänka på förbarmande.
3 Allah ya zo daga Teman, Mai Tsarkin nan daga Dutsen Faran. (Sela) Ɗaukakarsa ta rufe sammai yabonsa kuma ya cika duniya.
Gud kommer från Teman, den helige från berget Paran. (Sela) Hans majestät övertäcker himmelen, och av hans lov är jorden full.
4 Darajarsa ta yi kamar fitowar rana; ƙyalƙyali ya wulga daga hannunsa, inda ikonsa yake a ɓoye.
Då uppstår en glans såsom av solljus, strålar gå ut ifrån honom, och han höljer i dem sin makt.
5 Annoba ta sha gabansa; cuta kuma tana bin bayansa.
Framför honom går pest, och feberglöd följer i hans spår.
6 Ya tsaya, ya kuwa girgiza duniya; ya duba, sai ya sa al’ummai suka yi rawan jiki. Tsofaffin duwatsu sun wargaje daɗaɗɗun tuddai kuma suka rurrushe. Hanyoyinsa dawwammamu ne.
Han träder fram -- därmed kommer han jorden att darra; en blick -- och han kommer folken att bäva. De uråldriga bergen splittras, de eviga höjderna sjunka ned. Han vandrar de vägar han fordom gick.
7 Na ga tentin Kushan cikin azaba; wuraren zaman Midiyan cikin damuwa.
Jag ser Kusans hyddor hemsökta av fördärv; tälten darra i Midjans land.
8 Ka ji haushin koguna ne, ya Ubangiji? Ko kuwa ka hasala da rafuffuka ne? Ko ka yi fushi da teku ne sa’ad da ka hau dawakanka da kuma kekunan yaƙinka masu nasara?
Harmas då HERREN på strömmar? Ja, är din vrede upptänd mot strömmarna eller din förgrymmelse mot havet, eftersom du så färdas fram med dina hästar, med dina segerrika vagnar?
9 Ka ja bakanka, ka nemi a ba ka kibiyoyi masu yawa. (Sela) Ka raba duniya da koguna;
Framtagen och blottad är din båge, ditt besvurna ords pilar. (Sela) Till strömfåror klyver du jorden.
10 duwatsu sun gan ka sai suka ƙame. Ruwaye masu hauka sun yi ta fantsamawa; zurfafa suka yi ruri suka tā da raƙuman ruwansu sama.
Bergen se dig och bäva; såsom en störtskur far vattnet ned. Djupet låter höra sin röst, mot höjden lyfter det sina händer.
11 Rana da wata suka tsaya cik a sammai da ganin kibiyoyinka masu wucewa fyu, da ganin hasken māshinka mai walƙiya.
Sol och måne stanna i sin boning för skenet av dina farande pilar, för glansen av ditt blixtrande spjut.
12 Cikin hasala ka ratsa duniya cikin fushi kuma ka tattake ƙasashe.
I förgrymmelse går du fram över jorden, i vrede tröskar du sönder folken.
13 Ka fito don ka fanshi mutanenka, don ceci shafaffenka. Ka ragargaza shugaban ƙasar mugaye, ka tuɓe shi daga kai har ƙafa. (Sela)
Du drager ut för att frälsa ditt folk, för att bereda frälsning åt din smorde. Du krossar taket på de ogudaktigas hus, du bryter ned huset, från grunden till tinnarna. (Sela)
14 Da māshinsa ka soki kansa sa’ad da jarumawansa suka fito don su tarwatse mu, suna farin ciki sai ka ce masu shirin cinye matalautan da suke a ɓoye.
Du genomborrar deras styresmans huvud med hans egna pilar, när de storma fram till att förskingra oss, under fröjd, såsom gällde det att i lönndom äta upp en betryckt.
15 Ka tattake teku da dawakanka, kana kaɗa manyan ruwaye.
Du far med dina hästar fram över havet, över de stora vattnens svall.
16 Na ji sai zuciyata ta buga, leɓunana sun yi rawa da jin murya; ƙasusuwana suka ruɓe, ƙafafuna kuma sun yi rawa. Duk da haka zan jira da haƙuri ga ranar bala’i ta zo a kan al’umman nan mai kawo mana hari.
Jag hör det och darrar i mitt innersta, vid dånet skälva mina läppar; maktlöshet griper benen i min kropp, jag darrar på platsen där jag står. Ty jag måste ju stilla uthärda nödens tid, medan det kommer, som skall tränga folket.
17 Ko da yake itace ɓaure bai tohu ba, ba kuma’ya’ya a kuringar inabi, ko da yake zaitun bai ba da amfani ba, gonaki kuma ba su ba da abinci ba, ko da yake babu tumaki a garke, ba kuma shanu a turaku,
Ja, fikonträdet blomstrar icke mer, och vinträden giva ingen skörd, olivträdets frukt slår fel och fälten alstra ingen äring, fåren ryckas bort ur fållorna, och inga oxar finnas mer i stallen.
18 duk da haka zan yi farin ciki da Ubangiji, zan yi murna da Allah Mai Cetona.
Likväl vill jag glädja mig i HERREN och fröjda mig i min frälsnings Gud.
19 Ubangiji Mai Iko Duka shi ne ƙarfina; yakan mai da ƙafafuna kamar na barewa, yakan sa in yi tafiya a wurare masu tsayi. Domin mai bi da kaɗe-kaɗe. A kan kayan kiɗi masu tsirkiyata.
HERREN, Herren är min starkhet; han gör mina fötter såsom hindens och låter mig gå fram över mina höjder. För sångmästaren, med mitt strängaspel.