< Habakkuk 2 >
1 Zan tsaya wurin tsarona in kuma zauna a kan katanga; zan jira in ga abin da zai ce mini, da kuma wace amsa zan bayar ga wannan kuka.
Jeg vil staa paa min Vagt og stille mig paa Varen og spejde for at se, hvad han vil tale til mig, og hvad jeg skal svare paa min Klage.
2 Sa’an nan Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka rubuta wannan ru’uya ka bayyana ta a fili a kan alluna don mai shela yă ruga da ita, yă kai.
Og Herren svarede mig og sagde: Skriv Synet, og gør det tydeligt paa Tavlerne, for at den, som læser det, kan gøre det i en Fart.
3 Gama ru’uyar tana jiran ƙayyadadden lokaci; tana zancen ƙarshe kuma ba za tă zama ƙarya ba. Ko da ka ga kamar tana jinkiri, ka jira ta; lalle za tă zo, ba za tă makara ba.
Thi endnu gaar Synet paa den bestemte Tid, og det taler om Enden og lyver ikke; dersom det tøver, da bi efter det; thi det skal visselig komme, det skal ikke udeblive.
4 “Duba, abokin gāba ya cika da ɗaga kai; sha’awarsa ba daidai ba ce, amma mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiyarsa,
Se, opblæst og ikke ydmyg er hans Sjæl i ham; men den retfærdige skal leve ved sin Tro.
5 ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol )
Saa er og Vinen en Bedrager; en hovmodig Mand skal ikke bestaa, han, der som Dødsriget opspiler sit Svælg og er som Døden, saa han ikke mættes; og han sankede til sig alle Folkeslag og samlede til sig alle Folkestammer. (Sheol )
6 “Dukansu ba za su yi masa tsiya, suna yin masa ba’a da dariya ba, suna cewa, “‘Kaito ga wannan wanda ya tara wa kansa kayan sata ya kuma wadatar da kansa da kayan ƙwace! Har yaushe wannan abu zai ci gaba?’
Mon ikke alle disse skulle fremkomme imod ham med Lignelser og Tankesprog og Gaadetaler om ham? saa at man siger: Ve den, som opdynger, hvad der ej er hans! — hvor længe skal det vare —? og den, som betynger sig med Skyld!
7 Masu binka bashi ba za su taso maka nan da nan ba? Ba za su farka su sa ka fargaba ba? Ta haka ka zama ganima a gare su.
Skulle ikke de, som ville bide dig, pludselig staa frem, og de, som ville forstyrre dig, vaagne op, og du blive dem et Bytte?
8 Domin ka washe al’ummai masu yawa, mutanen da suka rage za su washe ka. Domin ka zub da jinin mutane; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
Thi du har udplyndret mange Folkefærd; dig skulle de overblevne af Folkene plyndre, for Menneskers Blods Skyld og for Voldsfærd imod Jorden, imod Staden og alle, som bo deri.
9 “Kaito ga wanda ya gina masarautarsa da ƙazamar riba don yă kafa sheƙarsa can bisa, don yă tsere wa zama kango!
Ve den, som gør sig skændig Vinding for sit Hus for at sætte sin Rede i det høje, for at redde sig fra Ulykkens Haand!
10 Ka ƙulla lalacin mutane masu yawa, ta haka ka kunyatar da gidanka ka kuma hallaka ranka.
Du har lagt Raad op til Skam for dit Hus om at ødelægge mange Folk, idet du dog syndede imod din egen Sjæl.
11 Duwatsun katanga za su yi kuka, ginshiƙan katako kuma za su amsa.
Thi Stenen fra Væggen skal raabe, og Bjælken fra Træværket skal svare den.
12 “Kaiton mutumin da ya gina birni da jinin da ya zubar ya kuma kafa gari ta wurin mugun aiki!
Ve den, som bygger en By ved Blod og grundlægger en Stad ved Uret.
13 Ba Ubangiji Maɗaukaki ne ya ƙudura cewa wahalar mutane ta zama mai kawai don wuta ba, cewa al’ummai su gajiyar da kansu a banza ba?
Se, er det ikke fra den Herre Zebaoth, at Folkene skulle gøre sig Møje for Ilden og Folkefærd arbejde sig trætte for intet?
14 Gama duniya za tă cika da sanin ɗaukakar Ubangiji, yadda ruwaye suka rufe teku.
Thi Jorden skal fyldes med Erkendelse af Herrens Herlighed som Vandene, der dække Havet.
15 “Kaito wanda ya ba wa maƙwabtansa abin sha, yana ta zubawa daga salkan ruwan inabi har sai sun bugu, don dai yă ga tsiraicinsu.
Ve den, som giver sin Næste en Drik, idet du blander din Vrede deri, og derhos gør dem drukne for at se paa deres Nøgenhed!
16 Za ka cika da kunya a maimakon ɗaukaka. Yanzu lokacinka ne! Kai ma ka sha, a kuma tone asirinka! Gama kwaf na hannun daman Ubangiji yana zuwa kewaye da kai, abin kunya kuma zai rufe darajarka.
Du har mættet dig med Skam og ikke med Ære; saa drik da ogsaa du og lad dig se som uomskaaren! Herrens højre Haands Bæger skal vende sig til dig, og Skændsel skal være over din Herlighed.
17 Ɓarnar da ka yi wa Lebanon zai komo kanka, kuma hallakar dabbobin da ka yi zai sa dabbobi su tsorata ka. Gama ka zub da jinin mutum; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
Thi Voldsdaaden imod Libanon og Ødelæggelsen paa Dyrene, der forfærdede dem, skal bedække dig formedelst Menneskers Blod og Voldsfærd imod Jorden, imod Staden og alle dem, som bo deri.
18 “Ina amfanin gunki da mutum ne ya sassaƙa? Ko siffar da take koyar da ƙarya? Gama wanda ya yi shi yana dogara ne ga halittarsa; ya yi gumakan da ba sa magana.
Hvad gavner et udskaaret Billede, at den, som dannede det, har udskaaret det? eller et støbt Billede og en Løgnens Lære, at den, som danner dens Billede, forlader sig paa den, idet han gør stumme Afguder?
19 Kaito wanda ya ce da katako, ‘Rayu!’ Ko kuwa dutse marar rai, ‘Farka!’ Zai iya bishewa ne? An dalaye shi da zinariya da azurfa; ba numfashi a cikinsa.”
Ve den, som siger til en Træklods: Vaagn op! til en tavs Sten: Vaagn! — den skulde kunne belære? — se, den er overdragen med Guld og Sølv, og der er aldeles ingen Aand i den.
20 Amma Ubangiji yana a cikin haikalinsa mai tsarki; bari dukan duniya tă yi shiru a gabansa.
Men Herren er i sit hellige Tempel; stille for hans Ansigt, al Jorden!