< Farawa 9 >

1 Sa’an nan Allah ya sa wa Nuhu da’ya’yansa maza albarka, yana ce musu, “Ku haifi’ya’ya, ku ƙaru, ku kuma cika duniya.
UNkulunkulu wambusisa uNowa lamadodana akhe wathi kubo, “Zalanani lande ngobunengi ligcwalise umhlaba.
2 Dukan namun jeji da dukan tsuntsayen sama da kowace halitta mai rarrafe a ƙasa, da dukan kifayen teku, za su riƙa jin tsoronku, suna fargaba. An sa su a cikin hannuwanku.
Zizalesaba zibe lovalo ngani zonke izinyamazana zomhlaba, lazozonke izinyoni zemoyeni, lezinanakazana ezihuquzela emhlabathini, kanye lenhlanzi zonke zolwandle; ziphiwe ezandleni zakho.
3 Kome da yake da rai wanda yake tafiya, zai zama abincinku. Kamar yadda na ba ku kowane irin ganye, haka na ba ku kome da kome.
Yonke into ephilayo lenyakazayo izakuba yikudla kuwe. Njengalokhu ngalipha izihlahla eziluhlaza, manje sengilipha yonke into.
4 “Akwai abu ɗaya da ba za ku ci ba, wato, nama wanda jininsa yake cikinsa tukuna.
Kodwa lingadli inyama ilegazi lokuphila phakathi kwayo.
5 Game da jinin ranka kuwa lalle zan bukaci lissafi. Zan bukaci lissafi daga kowane dabba. kuma daga kowane mutum, shi ma zan bukaci lissafi game da ran ɗan’uwansa.
Njalo igazi lokuphila kwenu ngizafuna impendulo ngalo, ngizafuna impendulo kuyo yonke inyamazana. Njalo emuntwini wonke ngizafuna ukwazi ngempilo yomzalwane wakhe.
6 “Duk wanda ya zub da jinin mutum, ta hannun mutum za a zub da jininsa; gama a cikin siffar Allah ne, Allah ya yi mutum.
Loba ngubani ochitha igazi lomuntu, igazi lakhe lizachithwa ngumuntu; ngoba ngomfanekiso kaNkulunkulu, uNkulunkulu umenzile umuntu.
7 Amma ku, ku yi ta haihuwa, ku ƙaru; ku yaɗu a duniya, ku yi yawa a bisanta.”
Mayelana lani, zalanani lande ngobunengi; yandani emhlabeni libe banengi.”
8 Sai Allah ya ce wa Nuhu da’ya’yansa,
UNkulunkulu wasesithi kuNowa lakumadodana akhe ayelawo:
9 “Yanzu na kafa alkawarina da ku da zuriyarku a bayanku,
“Manje sengimisa isivumelwano sami lani lezizukulwane zenu ezilandelayo
10 da kowace halitta mai rai wadda ta kasance tare da kai; wato, tsuntsaye da dabbobin gida da kuma dukan namun jeji, duk dai iyakar abin da ya fita daga jirgin; wato, kowane mai rai na duniya.
lasosonke isidalwa esiphilayo esasilawe, izinyoni, izifuyo lezinyamazana zeganga, zonke lezo ezaphuma lani emkhunjini, sonke isidalwa esiphilayo emhlabeni.
11 Na kafa alkawarina da ku, ba za a ƙara hallaka dukan rayuka da ambaliyar ruwa ba; ba za a ƙara yin ambaliya don a hallaka duniya ba.”
Ngiyasimisa isivumelwano sami lani: Kakusoze njalo impilo yonke iqunywe ngamanzi kazamcolo; kakusoze njalo kube lozamcolo ozabhubhisa umhlaba.”
12 Allah ya kuma ce, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na yi tsakanina da ku, da kowace halitta tare da ku; alkawari na dukan zamanai masu zuwa.
UNkulunkulu wathi, “Lesi yisiboniso sesivumelwano engisenzayo phakathi kwami lani lasosonke isidalwa esiphilayo elilaso, isivumelwano sezizukulwane zonke ezizayo:
13 Na sa bakan gizona cikin gizagizai, shi ne kuwa zai zama alamar alkawari tsakanina da duniya.
Sengibeke umchilowamakhosikazi wami emayezini, wona uzakuba yisiboniso sesivumelwano phakathi kwami lomhlaba.
14 Duk sa’ad da na kawo gizagizai a bisa duniya, bakan gizo kuma ya bayyana a ciki gizagizan,
Kuzakuthi nxa ngiletha amayezi phezu komhlaba besekuvela umchilowamakhosikazi emayezini,
15 zan tuna da alkawari tsakanina da ku da kuma dukan halittu masu rai na kowane iri. Ruwa ba zai sāke yin ambaliyar da za tă hallaka dukan masu rai ba.
ngizakhumbula isivumelwano sami phakathi kwami lani lazozonke izidalwa eziphilayo ezemihlobo yonke. Kakusoze njalo lanini amanzi abe yisikhukhula esizabhubhisa impilo.
16 Duk sa’ad da bakan gizo ya bayyana cikin gizagizan, zan gan shi in kuma tuna da madawwamin alkawari tsakanin Allah da dukan halittu masu rai, na kowane iri a duniya.”
Kuzakuthi nxa kungavela umchilowamakhosikazi emayezini ngizawubona besengikhumbula isivumelwano saphakade phakathi kukaNkulunkulu lezidalwa zonke eziphilayo ezemihlobo yonke emhlabeni.”
17 Saboda haka Allah ya ce wa Nuhu, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na kafa tsakanina da dukan masu rai a duniya.”
UNkulunkulu wasesithi kuNowa, “Lesi yisiboniso sesivumelwano esengisimisile phakathi kwami lakho konke okuphilayo emhlabeni.”
18 ’Ya’yan Nuhu maza, waɗanda suka fito daga cikin jirgi, su ne, Shem, Ham da Yafet. (Ham shi ne mahaifin Kan’ana.)
Amadodana kaNowa aphuma emkhunjini ayengoShemu, uHamu loJafethi. (UHamu wayenguyise kaKhenani.)
19 Waɗannan su ne’ya’yan Nuhu maza uku, daga gare su ne kuma duniya za tă cika da mutane.
La ayeyiwo amadodana amathathu kaNowa, kuwo kwadabuka abantu abasabalala emhlabeni wonke.
20 Nuhu, mutumin ƙasa, shi ne farko da ya fara yin gonar inabi.
UNowa, indoda yomhlabathi, wasuka wahlanyela isivini.
21 Sa’ad da ya sha ruwan inabin ya kuwa bugu, sai ya kwanta tsirara cikin tentinsa.
Wathi esenathe iwayini lakhona, wadakwa walala enqunu phakathi kwethente lakhe.
22 Ham, mahaifin Kan’ana ya ga tsiraici mahaifinsa, ya kuma faɗa wa’yan’uwansa biyu a waje.
UHamu, uyise kaKhenani, wabona ubunqunu bukayise wasetshela abafowabo phandle.
23 Amma Shem da Yafet suka ɗauki mayafi, suka shimfiɗa a kafaɗarsu, sa’an nan suka shiga suna tafiya da baya har zuwa inda mahaifinsu yake kwance, suka rufe tsiraicinsa. Suka kau da fuskokinsu domin kada su ga tsiraicin mahaifinsu.
Kodwa uShemu loJafethi bathatha isivunulo basiphosela emahlombe abo; bangena behamba nyovane bamboza ubunqunu bukayise. Ubuso babo babukhangele emuva ukuze bangaboni ubunqunu bukayise.
24 Sa’ad da Nuhu ya farka daga buguwarsa ya kuma gane abin da ƙarami ɗansa ya yi,
Kwathi uNowa esevukile selehlile iwayini wezwa ngokwakwenziwe kuye yindodana yakhe encane kulamanye,
25 sai ya ce, “Kan’ana la’ananne ne, zai zama bawa mafi ƙanƙanta ga’yan’uwansa.”
wathi, “Uqalekisiwe uKhenani! Isigqili esizakuba phansi kubafowabo.”
26 Ya kuma ce, “Albarka ta tabbata ga Ubangiji Allah na Shem! Bari Kan’ana yă zama bawan Shem.
Wabuya wathi njalo, “Udumo kalube kuThixo, uNkulunkulu kaShemu! Sengathi uKhenani angaba yisigqili sikaShemu.
27 Allah yă ƙara fāɗin ƙasar Yafet; bari Yafet yă zauna a tentunan Shem, bari kuma Kan’ana yă zama bawansa.”
Sengathi uNkulunkulu angaqhelisa indawo kaJafethi; sengathi uJafethi angahlala emathenteni kaShemu, njalo sengathi uKhenani angaba yisichaka sakhe.”
28 Bayan ambaliyar, Nuhu ya yi shekaru 350.
Ngemva kukazamcolo uNowa waphila okweminyaka engamakhulu amathathu lamatshumi amahlanu.
29 Gaba ɗaya dai, Nuhu ya yi shekara 950, sa’an nan ya mutu.
UNowa waphila okweminyaka engamakhulu ayisificamunwemunye lamatshumi amahlanu isiyonke, wasesifa.

< Farawa 9 >