< Farawa 7 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Nuhu. “Shiga jirgin, kai da dukan iyalinka, gama na ga kai mai adalci ne a wannan zamani.
I reèe Gospod Noju: uði u kovèeg ti i sav dom tvoj; jer te naðoh pravedna pred sobom ovoga vijeka.
2 Ka ɗauki bakwai na kowace iri tsabtaccen dabba tare da kai, namiji da ta mace, da kuma biyu na kowace dabba marar tsabta, namiji da ta mace,
Uzmi sa sobom od svijeh životinja èistih po sedmoro, sve mužjaka i ženku njegovu; a od životinja neèistih po dvoje, mužjaka i ženku njegovu,
3 da kuma bakwai na kowane iri tsuntsu, namiji da ta mace, domin a bar kowane irinsu da rai a dukan duniya.
Takoðer i od ptica nebeskih po sedam, mužjaka i ženku njegovu, da im se saèuva sjeme na zemlji.
4 Kwana bakwai daga yanzu zan aiko da ruwa a duniya yini arba’in da dare arba’in, zan kuma kawar da kowace halitta mai rai da na yi daga doron ƙasa.”
Jer æu do sedam dana pustiti dažd na zemlju za èetrdeset dana i èetrdeset noæi, i istrijebiæu sa zemlje svako tijelo živo, koje sam stvorio.
5 Nuhu ya aikata duk abin da Ubangiji ya umarce shi.
I Noje uèini sve što mu zapovjedi Gospod.
6 Nuhu yana da shekaru 106 ne sa’ad da aka yi ambaliya ruwa a duniya.
A bješe Noju šest stotina godina kad doðe potop na zemlju.
7 Nuhu da matarsa da’ya’yansa da matansu, suka shiga jirgi domin su tsira daga ruwa ambaliya.
I uðe Noje u kovèeg i sinovi njegovi i žena njegova i žene sinova njegovijeh s njim radi potopa.
8 Biyu-biyu daga dabbobi masu tsabta da marasa tsabta, da tsuntsaye da kuma dukan halittu masu rarrafe a ƙasa,
Od životinja èistih i od životinja neèistih i od ptica i od svega što se mièe po zemlji,
9 namiji da ta mace, suka zo wurin Nuhu, suka shiga jirgi, kamar yadda Allah ya umarce Nuhu.
Uðe k Noju u kovèeg po dvoje, muško i žensko, kao što bješe Bog zapovjedio Noju.
10 Bayan kwana bakwai kuwa ambaliya ruwa ta sauko a bisa duniya.
A u sedmi dan doðe potop na zemlju.
11 A ranar sha bakwai ga wata na biyu, na shekara ta ɗari shida na rayuwar Nuhu, a ran nan sai dukan maɓuɓɓugai na manyan zurfafa suka fashe, tagogin sammai suka buɗe.
Kad je bilo Noju šest stotina godina, te godine drugoga mjeseca, sedamnaesti dan toga mjeseca, taj dan razvališe se svi izvori velikoga bezdana, i otvoriše se ustave nebeske;
12 Ruwa yana ta kwararowa bisa duniya, yini arba’in da dare arba’in.
I udari dažd na zemlju za èetrdeset dana i èetrdeset noæi.
13 A wannan rana Nuhu tare da matarsa da’ya’yansa maza, Shem, Ham da Yafet da matansu uku suka shiga jirgi.
Taj dan uðe u kovèeg Noje i Sim i Ham i Jafet, sinovi Nojevi, i žena Nojeva i tri žene sinova njegovijeh s njima;
14 Tare da su kuwa, akwai kowane naman jeji bisa ga irinsa, da dukan dabbobin gida bisa ga irinsu, da kowace halitta mai rarrafe a ƙasa bisa ga irinta, da kowane tsuntsun gida da na jeji bisa ga irinsa, da dukan abu mai fiffike.
Oni, i svakojake zvijeri po vrstama svojim, i svakojaka stoka po vrstama svojim, i što se god mièe po zemlji po vrstama svojim, i ptice sve po vrstama svojim, i što god leti i ima krila.
15 Biyu-biyu na dukan halittu masu numfashi suka zo wurin Nuhu, suka shiga jirgi.
Doðe k Noju u kovèeg po dvoje od svakoga tijela, u kojem ima živa duša,
16 Dabbobi da kowane abu mai rai da suka shiga ciki, namiji ne da ta mace, yadda Allah ya umarci Nuhu. Sa’an nan Ubangiji ya kulle jirgin daga baya.
Muško i žensko od svakoga tijela uðoše, kao što bješe Bog zapovjedio Noju; pa Gospod zatvori za njim.
17 Kwana arba’in ambaliya ta yi ta saukowa a duniya, sa’ad da ruwa ya yi ta ƙaruwa sai ya yi ta ɗaga jirgin sama, ya kuwa tashi can bisa duniya.
I bi potop na zemlji za èetrdeset dana; i voda doðe i uze kovèeg, i podiže ga od zemlje.
18 Ruwa ya taso, ya ƙaru ƙwarai a duniya, jirgin kuma ya yi ta yawo a bisa ruwa.
I navali voda, i usta jako po zemlji, i kovèeg stade ploviti vodom.
19 Ruwa ya ƙaru ƙwarai a duniya, ya kuma rufe dukan duwatsu masu tsawo a ƙarƙashin sammai.
I navaljivaše voda sve veæma po zemlji, i pokri sva najviša brda što su pod cijelijem nebom.
20 Ruwan ya taso ya rufe duwatsu, zurfin ruwa daga duwatsun zuwa inda jirgin yake ya fi ƙafa ashirin.
Petnaest lakata doðe voda iznad brda, pošto ih pokri.
21 Kowane abu mai rai da yake tafiya a duniya ya hallaka, tsuntsaye, dabbobin gida, namun jeji, da dukan masu rarrafe waɗanda suke rarrafe a duniya, da kuma dukan mutane.
Tada izgibe svako tijelo što se micaše na zemlji, ptice i stoka, i zvijeri i sve što gamiže po zemlji, i svi ljudi.
22 Kome a busasshiyar ƙasa da yake numfashi a hancinsa ya mutu.
Sve što imaše dušu živu u nosu, sve što bijaše na suhu, pomrije.
23 Aka kawar da kowane abu mai rai, mutane da dabbobi da halittu masu rarrafe a ƙasa, da tsuntsayen sama a doron ƙasa, duka aka kawar da su daga duniya. Nuhu kaɗai aka bari da waɗanda suke tare da shi a cikin jirgi.
I istrijebi se svako tijelo živo na zemlji, i ljudi i stoka i što god gamiže i ptice nebeske, sve, velim, istrijebi se sa zemlje; samo Noje osta i što s njim bješe u kovèegu.
24 Ruwa ya mamaye duniya har kwana ɗari da hamsin.
I stajaše voda povrh zemlje sto i pedeset dana.

< Farawa 7 >

The Great Flood
The Great Flood